• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Rashin tsaro: Ƙungiyar OPC ta buƙaci Buhari ya baiwa gwamnonin jiha damar sayen makamai

Katsina City News by Katsina City News
October 12, 2022
in Sashen Hausa
0
Rashin tsaro: Ƙungiyar OPC ta buƙaci Buhari ya baiwa gwamnonin jiha damar sayen makamai
0
SHARES
6
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar yarabawa ta Oodua People’s Congress (OPC) ta buƙaci shugaban ƙasa Muhammadu Buhari da ya saurari kiran da gwamnonin jihohi su ka yi na ya ba su damar samun ingantattun kayan aiki don dakile ayyukan ƴan bindiga da ƴan ta’adda a jihohinsu.

Kungiyar ta kuma buƙaci shugaban kasar da ya sake duba, tare da aiwatar da kudurorin taron kasa na shekarar 2014, kafin mika mulki a shekarar 2023.

Jaridar Punch ta rawaito cewa, a cewar wata sanarwa mai dauke da sa hannun babban sakataren kungiyar, Bunmi Fasehun, a madadin shugaban ƙungiyar, Otunba Wasiu Afolabi ne ya bayar da shawarar a Legas a ranar Litinin.

Afolabi ya jaddada cewa, “Ta hanyar hana gwamnoni wadannan makamai, ya nuna cewa fadar shugaban kasa na goyon bayan ‘yan ta’adda a kan ‘yan Najeriya masu bin doka da oda, wadanda ake garkuwa da su, fyade, yankan rago da gudun hijira zuwa sansanonin ‘yan gudun hijira. Lokaci ya yi da ya kamata gwamnatin tarayya ta bi sahun jama’a a fili wajen yakar wadannan namun daji na wata kasa (kamar yadda Fela Anikulapo-Kuti ya kira su) da ke barazana ga rayuks da dukiyoyi.

“Babban burin gwamnati shi ne samar da tsaro ga jama’a. Duk gwamnatin da ta gaza a kan wannan nauyi na farko na samar da tsaro, to ta gaza.” Ya kara da cewa.

Sai dai ya taya shugaban kasar murnar sako sauran wadanda aka yi garkuwa da su a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna.

Share

Related

Source: Daily Nigeria
Via: Zaharaddeen Ishaq Abubakar
Previous Post

Zan tabbatar da tsaro kafin na sauka — Buhari

Next Post

Labour Party unveils 1,234-member campaign council, boasts of 15m votes

Next Post
Labour Party unveils 1,234-member campaign council, boasts of 15m votes

Labour Party unveils 1,234-member campaign council, boasts of 15m votes

Recent Posts

  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban ƙasa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba ɗaya
  • Malam Dikko Umar Radda ya zama sabon gwamnan jihar Katsina

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.