• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

PDP ta ki amincewa da sakamakon zaben gwamnan jihar Katsina, ta yi barazanar kai kara kotu

Katsina City News by Katsina City News
March 20, 2023
in Sashen Hausa
0
Tsohon Sakataren Gwamnatin jihar Katsina Dakta Mustapha Inuwa ya Kaddamar da Kungiyar Matasan PDP a Mazabar Wakilin Arewa “A” Cikin Birnin Katsina.
0
SHARES
14
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

PDP ta ce za ta garzaya kotu don amfanin mutanen Katsina.

Majalisar yakin neman zaben jam’iyyar Peoples Democratic Party a jihar Katsina ta yi watsi da sakamakon zaben gwamnan jihar da aka gudanar a ranar Asabar.

Hakan na zuwa ne kasa da sa’o’i 24 da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta ayyana Dr. Dikko Umaru Radda a matsayin zababben gwamna a karshen tattara sakamakon zaben a ranar Litinin.

Jam’iyyar adawar ta yi zargin cewa gwamnatin da ke mulki ta umarci dukkan shugabannin kananan hukumomin da su tabbatar sun kada kuri’ar APC tun daga sama har kasa ta kowane hali.

Darakta Janar na kungiyar yakin neman zaben Atiku/Lado, Dokta Mustapha Inuwa, a wata ganawa da manema labarai a ranar Litinin, ya yi imanin cewa zaben ya kasance da kura-kurai da dama kamar tursasawa da cin zarafin wadanda suka cancanci kada kuri’a da dai sauransu.

Inuwa yayin da ya yi barazanar zuwa kotu domin kalubalantar yadda aka gudanar da zaben da kuma sakamakon zaben, ya bayyana cewa kuri’un da aka ce an kada a zaben sun zarce na zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisun tarayya duk da karancin fitowar masu kada kuri’a a jihar.

“Ba mu damu da faduwa zabe ba amma kokarin da jam’iyyar All Progressives Congress ke yi na dakile dimokuradiyya. Zamu garzaya kotu don amfanin al’ummar Katsina.

“A inda jam’iyyun APC da PDP suka samu kuri’u kasa da miliyan daya a zabukan da suka gabata, PDP ce ke da mafi girma. Amma yanzu duk da karancin fitowar jama’a da mutane da yawa ke ganin cewa kasa da kashi 50 cikin 100 na wadanda suka fito zaben da ya gabata ba za su iya fitowa a wannan karon ba amma rabon kuri’u ya koma APC ya ninka na baya,” ya bayyana. .

Share

Related

Source: Mikiya
Via: Katsina City News
Previous Post

BREAKING: Zulum, Fintiri Leading As Matawalle Battles Reelection Survival

Next Post

Na Yaba Da Ƙoƙarin Mata Wajan Fitowa Kaɗa kuri’a Cewar Hadiza Bala Usman

Next Post
Former NPA boss Hajiya Hadiza Bala Usman shortly after casting her votes in Musawa town Katsina state.

Na Yaba Da Ƙoƙarin Mata Wajan Fitowa Kaɗa kuri'a Cewar Hadiza Bala Usman

Recent Posts

  • Nigeria Loses 965 Soldiers, Policemen To Boko Haram, IPOB In 2 Years
  • Gbajabiamila ya gode wa Tinubu bisa naɗa shi shugaban ma’aikata
  • Tinubu ya jajanta wa Indiya kan hatsarin jiragen ƙasa
  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today
  • Hajj Airlift: NAHCON Airlift 14,000 pilgrims in 33 flights operations, set up back up plans

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.