• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Saturday, January 28, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

PDP ba za su yi sama-da-fadi da dukiyar talakawa ba – Lado Ɗanmarke

Katsina City News

December 11, 2022
in Sashen Hausa
0
PDP ba za su yi sama-da-fadi da dukiyar talakawa ba – Lado Ɗanmarke
0
SHARES
15
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Zaharaddeen Gandu

Lado Ɗanmarke yace, Allah ya albarkaci jam’iyyar PDP da ‘yan kasuwa bila’adadin kuma duk dankasuwa yasan yadda zai maida 5 ta koma 10.

Yace, duk wanda baisa yadda zai maida 5 ta koma goma ba irin su ne ke wulakanta dukiyar talakawa a wofi musamman a mulkin jam’iyyar APC.

Ya bayyana hakan ne a dakin taro na Event Centre a lokacin da ya jagoranci kaddamar da kungiyar ‘yan kasuwa reshen jihar Katsina.

Ya bada tabbacin cewa, kamar yadda ɗantakarar Shugaban Ƙasa Atiku Abubakar dankasuwa, ɗantakarar gwamnan jihar Katsina dankasuwa, da duk ‘yan takarar Sanatoci 3 na Katsina duk ‘yan kasuwa, haka ‘yan takarar majalisar jihar Katsina a jam’iyyar PDP ‘yan kasuwa, yace ‘yan takarar jam’iyyar PDP kashi 80 cikin 100 a jihar Katsina duk ‘yan kasuwa ne.

Ɗantakarar gwamnan ya kara da cewa, da yawan ‘yan jam’iyyar APC basu san yadda ake kasuwanci ba shiyasa kullum komai ke kara tabarbarewa a najeriya, yace sun hau mulki basusan yadda ake tara kudi ba saide kawai su kashe.

Ya jaddada cewa, duk inda dankasuwa yake yasan darajar kudi kuma yana da su ba zai hangi na wasu ba har yayi burin barnatar da su a wofi, yace za su yi iya kokarinsu su rike amanar dukiyar talakawa a kan yadda ya dace idan suka ci zaben shekarar 2023.

Ya kara jaddada cewa, ya kamata al’umma su hankalta a kan cin amanar da jamiyyar APC ta yi musu ta bangarori da dama a fadin Najeriya da jihar Katsina baki daya, yace an hana talaka Noma, an hana su yin kasuwanci da karfin tsiya an kakaba ma talakawa fatara da yunwa.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

KO JAMI’AN TSARON KASAR MU BA SU GOGE BA ?

Next Post

PRESS RELEASE; Muslim group, Fityanul Islam to launch fund for orphans Thursday

Next Post
PRESS RELEASE; Muslim group, Fityanul Islam to launch fund for orphans Thursday

PRESS RELEASE; Muslim group, Fityanul Islam to launch fund for orphans Thursday

Recent Posts

  • Buhari inaugurates 12 projects in Katsina
  • ZA AYI TAGWAYEN HANYOYI DAGA KOFAR SORO ZUWA KOFAR GUGA
  • PRESS STATEMENT: Old Naira Notes:Kano Govt,Islamic Clerics Calls On Federal Govt To Extend Naira Redesign Deadline
  • Sanarwa! Sanarwa!! Sanarwa!!! Hukumar Sufuri ta KTSTA zataci gaba da amsar tsaffin kudi
  • Dala Inland Dry Port: Kanawa Ga Na Ku
    By Adamu S. Ladan

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In