• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Saturday, January 28, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Nijeriya ta gargaɗi ƴan ƙasarta masu tafiya ƙasashen turai

Katsina

November 28, 2022
in Sashen Hausa
0
Nijeriya ta gargaɗi ƴan ƙasarta masu tafiya ƙasashen turai
0
SHARES
4
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamnatin Nijeriya ta fitar da wasu shawarwari ga ƴan ƙasarta masu zuwa ƙasashen Amurka da na Tarayyar Burtaniya da sauran ƙasashen Turai.

A wani taron manema labaru da ya gudana yau Litinin a Abuja, ministan yaɗa labaru na Najeriya Lai Mohammed ya ce an fitar da shawarwarin ne bayan rahotanni na kai wa ƴan Najeriya hari da ƙwace masu kaya a ƙasashen waje, ciki har da birnin London.

Mohammed ya ce ana karɓe wa mutanen da suka fito daga Najeriya kaya, ciki har da kuɗi da fasfo na tafiye-tafiye.

Saboda haka ya ce ya kamata ƴan Najeriya da ke tafiye-tafiye zuwa ƙasashen nahiyar Turai da Amurka su rinƙa yin taka-tsantsan.

Hakan zai iya zama kamar ramuwar gayya ga ƙasashen turai bayan da a kwanakin baya ƙasashen Amurka da Birtaniya da kuma wasu daban suka gargaɗi al’ummarsu daga zuwa Najeriya saboda rashin tsaro da ake fama da shi.

Share

Related

Source: Daily Nigerian
Via: Katsina City News
Previous Post

Thirteen Years Without History

Next Post

Zaɓen 2023: Ɗan Arewa ya ɗauki ma’aikata Dubu 20 kuma zai dunga biyansu Albashi.

Next Post
Zaɓen 2023: Ɗan Arewa ya ɗauki ma’aikata Dubu 20 kuma zai dunga biyansu Albashi.

Zaɓen 2023: Ɗan Arewa ya ɗauki ma'aikata Dubu 20 kuma zai dunga biyansu Albashi.

Recent Posts

  • Buhari inaugurates 12 projects in Katsina
  • ZA AYI TAGWAYEN HANYOYI DAGA KOFAR SORO ZUWA KOFAR GUGA
  • PRESS STATEMENT: Old Naira Notes:Kano Govt,Islamic Clerics Calls On Federal Govt To Extend Naira Redesign Deadline
  • Sanarwa! Sanarwa!! Sanarwa!!! Hukumar Sufuri ta KTSTA zataci gaba da amsar tsaffin kudi
  • Dala Inland Dry Port: Kanawa Ga Na Ku
    By Adamu S. Ladan

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In