• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

“Ni dangidan Malami ne, Ina kwadayin ayi Siyasar Addini”  -Datti Ahamed

Katsina City News by Katsina City News
October 12, 2022
in Sashen Hausa
0
“Ni dangidan Malami ne, Ina kwadayin ayi Siyasar Addini”  -Datti Ahamed
0
SHARES
15
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Ɗantakarar Mataimakin Shugaban Kasa na jam’iyyar Labour Party L.P dake Marawa Peter Obi baya Dakta Yusuf Datti Baba Ahamed ne ya bayyana haka a ranar Lahadi Lokacin da yake ganawa da Jaridar Katsina City News a masaukinsa bayan taron masu ruwa da tsaki na jam’iyyar ta Labour Party da ya gudana.

Datti Ahamed ya ce Shi dangidan Malamai ne yana matukar kwadayin ayi Siyasar Addini Amma idan za’ayi dagaske amma a fito da Shehinnai da Manyan Malamai dayansu ya zama shugaban kasa dayansu ya zama mataimaki. Ya kasance Gwamnoni da Sanatoci duk malamai ne, ba wai Dansiyasa da zai fito takara akansa ko Sabbi babu. Yace ‘Yan siyasa sunbar Malamai a Zaure suna yaudarar su suna Cutar su, da sunan Siyasar Addini. Yace “Dimokuraɗiyyar abinda ya shafi rayuwar Bil’adama ne, Addinin mu daban babu abinda ke tabashi ba kuma zamu bari a gurbatamana Addini da Shiriritar Siyasa ba, kada mu sake bari a yi Siyasar Addini, saboda anyi na Addini al’ummar musulmi suka wulakanta, duk Duniya babu inda mutane suka wulakanta kamar Arewacin Najeriya a yanzu kuma aje a duba. Matan da akewa wulakanci, yaran da ake hanawa karatu, mutanen da aka hana Noma, aka kora wasu aka kashe, a taron mu ma saida mukayi masu Addu’a ta musamman” inda Datti. A karshe yayi kira da itama siyasar Kabilanci a kaucemata, yace a kasarnan mutum uku ne ake tunanin zasuyi Shugaban kasa, don haka a duba Cancanta, a kalli Dattakon Peter Obi, da nazari akan dukkanin su a tace, Obi duk yafisu Cancanta.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Zaharaddeen
Previous Post

Labour Party disowns campaign rally timetable

Next Post

Zan tabbatar da tsaro kafin na sauka — Buhari

Next Post
Zan tabbatar da tsaro kafin na sauka — Buhari

Zan tabbatar da tsaro kafin na sauka -- Buhari

Recent Posts

  • Tinubu To Rechannel Funds Into Education, Healthcare, Others
  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban ƙasa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba ɗaya

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.