• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Najeriya: DSS ta ce wasu bata-gari na kitsa tashin hankali a kasar

Katsina City News by Katsina City News
March 26, 2023
in Sashen Hausa
0
Najeriya: DSS ta ce wasu bata-gari na kitsa tashin hankali a kasar
0
SHARES
17
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter


A Najeriya hukumar tsaron cikin gida ta DSS ta ce akwai wasu bata gari da  suke kitsa tashin hankali don ganin fada ya barke a fadin kasar

Wannan na zuwa ne makwanni 2 bayan da hukumar ta yi  irin wannan kashedi, inda ta ke shawartar ‘yan siyasa da masu ruwa da tsaki su bi hanyar doka wajen neman hakkokinsu a kan abin da ya shafi zabe.

A wata sanarwar da hukumar DSS din ta fitar, kakinta, Peter Afunanya ya ce a yayin da wasu ‘yan siyasa suka kai korafe-korafensu kotu, wasu  na furta kalaman da ka iya kawo tashin hankali.
 Afunanya ya gargadi masu yada labaran karya da zummar gwara kan al’umma da  gwamnati mai ci, da su daina tun kafin rana ta baci musu.

Share

Related

Source: Rfi
Via: Katsina City News
Previous Post

Da alama ‘yan Najeriya sun fara ganin karshen matsalar karancin naira

Next Post

SGF Debunks Fake Twitter Handle

Next Post
SGF Debunks Fake Twitter Handle

SGF Debunks Fake Twitter Handle

Recent Posts

  • Ƙungiyar ‘Yan jarida ta Najeriya za ta fara yajin aiki kan cire tallafin mai
  • Nigeria Loses 965 Soldiers, Policemen To Boko Haram, IPOB In 2 Years
  • Gbajabiamila ya gode wa Tinubu bisa naɗa shi shugaban ma’aikata
  • Tinubu ya jajanta wa Indiya kan hatsarin jiragen ƙasa
  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.