• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Na Yanke Kauna Daga Mutanen Da Ke Zagaye Da Buhari —El-Rufai

Katsina City News by Katsina City News
February 13, 2023
in Sashen Hausa
0
Na Yanke Kauna Daga Mutanen Da Ke Zagaye Da Buhari —El-Rufai
0
SHARES
55
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

A yayin da zaben shugaba kasa ya rage kasa da mako biyu, Gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, ya ce ya sare game da mukarraban Shugaba Buhari

A yayin da zaben shugaba kasa ya rage kasa da mako biyu, Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya ce ya sare game da nagartar mutanen da ke zagaye da Shugaba Muhammadu Buhari.

El-Rufai ya fasa kwan ne kwanaki kadan bayan ya tayar da kura a lokacin da ya yi zargin cewa akwai wasu jami’ai a Fadar Shugaban Kasa da ke makarkashiya ga takarar Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na Jami’iyyar APC.

A wata hira ta musamman da kafar yada Labarai ta PREMIUM TIMES, El-Rufai ya ce, “Na yi amanna da Buhari kuma har gobe ina tare da shi.

“Amma mutanen da ke zagaye da shi, na yanke kauna daga gare su lura da irin matakai da tsare-tsaren da suke fitarwa.”

Tuni dai kafar ta fitar da tsakuren hirar da ta yi da El-Rufai ta Twitter a ranar Lahadi.

Idan za a iya tunawa a kwanakin baya a wata hira da ya yi da tashar Talabijin ta Channels, El-Rufai ya zargi wasu wasu mutanen da suka goya wa wanin Tinubu baya a zaben dan takarar shugaban kasa sun koma shiga rgiar Buhari domin biyan bukatunsu.

A cewarsa, “Na yi amanna cewa a Fadar Shugaban Kasa akwai mutanen da ke so mu fadi zabe saboda hakarsu ba ta cim ma ruwa ba; Suna da dan takararsu, amma bai kai labari ba a zaben fid-da-gwani.

“So suke mu fadi zabe, amma suna fakewa da Buhari da muanfarsa ta yin abin da ya dace,” in ji shi.

Share

Related

Source: Aminiya
Via: Katsina City News
Previous Post

Shuwagabanni Fulani Sun Goyi Bayan Takarar Tinubu a matsayin shugaban kasa.

Next Post

DSS Ta Gayyaci Fani-Kayode Saboda Kalamansa Kan Yunkurin Juyin Mulki

Next Post
DSS Ta Gayyaci Fani-Kayode Saboda Kalamansa Kan Yunkurin Juyin Mulki

DSS Ta Gayyaci Fani-Kayode Saboda Kalamansa Kan Yunkurin Juyin Mulki

Recent Posts

  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today
  • Hajj Airlift: NAHCON Airlift 14,000 pilgrims in 33 flights operations, set up back up plans
  • Hajj 2023: Plateau pilgrims “stranded’ over “failure to remit funds” for Hajj officials
  • Abin da aka tattauna a taron Tinubu da gwamnonin Jam’iyyar APC
  • Makkah service providers pledges ‘memorable’ Hajj 2023 for Nigerian pilgrims

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.