• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Mutum biyu da aka ƙona a Birnin Gwari ba makiyaya bane – BEPU

October 3, 2022
in Sashen Hausa
0
Mutum biyu da aka ƙona a Birnin Gwari ba makiyaya bane – BEPU
0
SHARES
27
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Ƙungiyar ci gaban al’ummar Birnin Gwari da ke Jihar Kaduna, BEPU ta ce ta damu ƙwarai tare da yin Allah-wadai kan kisan rubdugu da aka yi wa wasu mutum biyu da ake zargin makiyaya ne da ke da alaƙa da ƴan fashin daji.

Ƙungiyar ta BEPU ta nesantar da kanta da yadda aka kashe mutum biyun tare da gargaɗi kan cewa jama’a su daina ɗaukar doka a hannunsu idan ransu ya ɓaci inda ta buƙaci jama’a su rinƙa kai kokensu ga hukumomin da suka dace.

Haka kuma BEPU ta jinjina wa jami’an tsaro da ke ƙoƙarin tabbatar da tsaro a yankin na Birnin Gwari amma duk da haka ta nuna rashin jin daɗinta kan yadda ake bayar da rahotanni marasa daɗi kan Birnin Gwari inda ta ce wasu rahotannin za su iya jefa mazauna ƙaramar hukumar cikin hatsari.

BEPU ta ce gwamnati ta yi gaggawa wurin fitar da sanarwa ba tare da zurfafa bincike ba kan mutanen da aka kashe inda ta ce mutanen da ake zargin makiyaya ne ba makiyaya bane.

Ƙungiyar ta ce bisa bincikenta, waɗanda aka kashen da ake zargin makiyaya ne ba ma ƴan Najeriya bane inda ta ce masu ayyukan ta’addanci ne da suka zo daga Sudan waɗanda kuma suna daga cikin masu kai hare-hare a yankin na Birnin Gwari.

Share

Related

Source: BBC Hausa
Via: Zaharaddeen
Previous Post

Muhammad Kadade Shugaban Matasan PDP ya shiga sahun jerin Fitattu 100 a Duniya -MIPAD

Next Post

“Tun Ina jami’a nake Aikin Zabe Amma bantaba Amsar Kudin Kowaba”

Next Post
“Tun Ina jami’a nake Aikin Zabe Amma bantaba Amsar Kudin Kowaba”

"Tun Ina jami'a nake Aikin Zabe Amma bantaba Amsar Kudin Kowaba"

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In