• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Muna da ƙwarin gwiwar gudanar da zaɓe – INEC

February 15, 2023
in Sashen Hausa
0
INEC ta ce ba za a yi zabe a cibiyoyi 240 ba a jihohi biyar na Najeriya
0
SHARES
4
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta a Najeriya INEC ta ce tana da cikakken ƙwarin gwiwa, wajen gudanar da zaɓen a watan da muke ciki.

Yayin da wasu ‘yan ƙasar ke ci gaba da nuna shakku kan ko ƙarancin kuɗin da Najeriya ke fama da shi, zai iya shafar zaɓukan ƙasar da za a fara a watan da muke ciki.

Hukumar zaɓen ta INEC ta ce bayanan da suka samu daga gwamnan babban bankin ƙasar ya ƙara musu ƙarfin guiwar cewar CBN ɗin zai ba su kuɗaɗen da ake buƙata,kafin fara gudanar da zaɓukan ƙasar a makon gobe.

Mai magana da yawun hukumar zaɓen ƙasar, Zainab Aminu ta shaida wa BBC cewa a kwanakin baya shugaban INEC ya ziyarci gwamnan babban bankin ƙasar inda gwamnan ya alƙawarta samar wa hukumarmu kuɗin da za mu gudanar da babban zaɓen ƙasar.

Ta ƙara da cewa mutanen ƙasar ya nawan kambama matsala, a maimakon su jira su ga abin da lokaci zai nuna, tana mai cewa suna fatan samun kuɗin da hukumar za ta gudanar da zaɓen.

Share

Related

Source: BBC Hausa
Via: Katsina City News
Previous Post

Hoton Babba Ɗan Yakubu Lado Saman Mota Wurin Kamfen Ya Ja Hankalin Mutane A Katsina

Next Post

Naira Crisis: Buhari Receives Tinubu At Aso Rock

Next Post
Naira Crisis: Buhari Receives Tinubu At Aso Rock

Naira Crisis: Buhari Receives Tinubu At Aso Rock

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In