• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Mikel Obi ya yi ritaya da ga ƙwallon ƙafa

September 27, 2022
in Sashen Hausa
0
Mikel Obi ya yi ritaya da ga ƙwallon ƙafa
0
SHARES
12
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Tsohon kyaftin din tawogar ƙwallon ƙafa ta ƙasa, Super Eagles, John Obi Mikel ya sanar da yin ritaya daga buga kwallo bayan ya shafe shekaru 20.

Obi ya bayyana ritayarsa a yau Talata a shafinsa na sada zumunta.

Ya yi ritaya yana da shekaru 35, bayan ya lashe kyautuka da dama ya lashe a ƙungiyoyin ƙwallon ƙafa da kuma Super Eagles, ciki har da gasar cin kofin duniya, da gasar zakarun Turai, da sauransu.

Mikel ya fara ƙwallon ƙafa ne a wata kungiya mai suna Plateau United, kafin ya koma kulob din Lyn Oslo na Norway yana da shekara 17 a shekara ta 2004.

Dan wasan ya koma kungiyar Chelsea ta Ingila cikin wani yanayi mai cike da cece-kuce bayan da Manchester United ta ce ta riga ta saye shi.

Share

Related

Source: Daily Nigerian Hausa
Via: Katsina City News
Previous Post

Dubban shanu sun yi zanga-zanga a Indiya

Next Post

Gwamnan Jihar Katsina Ya Karbi Bakuncin Taron Hadin Gwiwa Na Kasa Da Kasa Akan Matsalar Tsaro.

Next Post
Gwamnan Jihar Katsina Ya Karbi Bakuncin Taron Hadin Gwiwa Na Kasa Da Kasa Akan Matsalar Tsaro.

Gwamnan Jihar Katsina Ya Karbi Bakuncin Taron Hadin Gwiwa Na Kasa Da Kasa Akan Matsalar Tsaro.

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In