• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Saturday, January 28, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

MATSALAR MATA BATA FI CE KISHIYA BA!!!

December 6, 2022
in Sashen Hausa
0
MATSALAR MATA BATA FI CE KISHIYA BA!!!
0
SHARES
9
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Sun kwanta barci, ya kalli matarsa ya ce, ko kin san sau nawa Sayyidina Ali ya yi aure?

Matar Ta kalle shi a fusace ta ce, me yasa ba zaka tambaye ni adadin yaƙoƙinsa ba kafin ya yi auran ba!!..?? Saboda Kai matsoraci ne kuma rago ne, ba don Kaka ba Kai ma kasan ba zan auri ragon namiji ba. Ta juya baya.

Mijin Ya ce, Kaico! Ina ma ban tambayeta ba…!!!

Ta juyo ta kalle shi ta sake cewa, me yasa baka bani labarin yadda Sayyidina Ali ya buɗe ƙofar “Kaibar” ba. Kai rannan da na ƙulleka a banɗaki ai kasa buɗewa ka yi…!!!

Ta ja bargo, shi kuma yana jan “Hasbunallahu wa ni’imal wakil”

Ta sake juyowa ta ce, Sayyidina Ali ya kasance yana tsayiwar dare, in yana karatun Ƙur’ani har suma yake yi saboda jin tsoron Allah. Ban taɓa ganinka kana sallar dare ba, sau ɗaya ka taɓa suma, ranar da Ɓera ya shigo mana ɗaki ka kasa fidda shi….!!!!

🥹Kaico, da ban tambayeta ba, da mun yi barci cikin nutsuwa…..!!!! 😂😂😂

Share

Related

Source: Culled
Via: Katsina City News
Previous Post

SAFINATU, The Story of President Buhari’s First Wife BY ABIYAMO 2 · JANUARY 5, 2016

Next Post

Tarihin Ali Jita da waƙoƙinsa

Next Post
Tarihin Ali Jita da waƙoƙinsa

Tarihin Ali Jita da waƙoƙinsa

Recent Posts

  • Buhari inaugurates 12 projects in Katsina
  • ZA AYI TAGWAYEN HANYOYI DAGA KOFAR SORO ZUWA KOFAR GUGA
  • PRESS STATEMENT: Old Naira Notes:Kano Govt,Islamic Clerics Calls On Federal Govt To Extend Naira Redesign Deadline
  • Sanarwa! Sanarwa!! Sanarwa!!! Hukumar Sufuri ta KTSTA zataci gaba da amsar tsaffin kudi
  • Dala Inland Dry Port: Kanawa Ga Na Ku
    By Adamu S. Ladan

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In