• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Matawalle ya amsa shan kaye kuma ya nemi afuwa

Katsina City News by Katsina City News
March 23, 2023
in Sashen Hausa
0
Matawalle ya amsa shan kaye kuma ya nemi afuwa
0
SHARES
27
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamna Bello Mohammed Matawalle na jihar Zamfara ya amsa shan kaye a zaɓen da aka kammala tare kuma da neman afuwa.

Ɗan takarar jam’iyyar PDP Dauda Lawal Dare ne ya kayar da gwamnan.

Jaridar Daily Trust a Najeriya ta ruwaito cewa gwamnan ya bayyana haka ne a cikin wani sakon murya da ya fitar ga ƴan jihar, inda ya ce shi da magoya bayansa sun karɓi kaddara.

Ya ce lokacin da gwamnatinsa ta zo kan mulki, ya zauna tare da dukkan masu ruwa da tsaki a jihar wajen ganin an samo hanyoyin dawo da zaman lafiya ta hanyar tattaunawar zaman lafiya, inda ya ce har zuwa yau, babu abin da ya fi addabar jihar kamar rashin tsaro da ake fama da shi.

Matawalle ya ce baya ga tattaunawar zaman lafiya da ƴan bindiga, ya kuma yi aiki tukuru wajen ganin gwamnatinsa ta kawo dukkan ɓangarorin siyasa zuwa karkashin inuwa ɗaya don zaman lafiya da haɗin-kai ya wanzu a faɗin jihar.

Ya ce sun samu nasarar sasanta ɓangarorin siyasa da ba sa ɗasawa, wanda kuma shi ya buɗe hanyar gudanar da yakin neman zaɓe a jihar lami lafiya ba tare da wata matsala ba.

Share

Related

Source: BBC Hausa
Via: Katsina City News
Previous Post

‘Nigeria Recorded 2,056 Fire Incidents, N1trn Losses In 2022’

Next Post

Sarkin Kano Aminu Ado ya taya Abba Kabir murnar zama gwamna

Next Post
Sarkin Kano Aminu Ado ya taya Abba Kabir murnar zama gwamna

Sarkin Kano Aminu Ado ya taya Abba Kabir murnar zama gwamna

Recent Posts

  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today
  • Hajj Airlift: NAHCON Airlift 14,000 pilgrims in 33 flights operations, set up back up plans
  • Hajj 2023: Plateau pilgrims “stranded’ over “failure to remit funds” for Hajj officials
  • Abin da aka tattauna a taron Tinubu da gwamnonin Jam’iyyar APC
  • Makkah service providers pledges ‘memorable’ Hajj 2023 for Nigerian pilgrims

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.