• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Mataimakin Gwamnan Katsina ya bude taron karawa juna sani, na Saukaka kasuwanci a Kano

August 31, 2022
in Sashen Hausa
0
Mataimakin Gwamnan Katsina ya bude taron karawa juna sani, na Saukaka kasuwanci a Kano
0
SHARES
18
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Mataimakin Gwamnan Jihar Katsina Alh Mannir Yakubu FNIQS ya bude taron kara ma juna sani na kwana ukku ga masu ruwa da tsaki kan harkokin saukaka kasuwanci a Jihar Katsina.

Taron wanda ya gudana a dakin taro na Swiss Continental Hotel dake Kano, Hukumar bunkasa harkokin saka jari ta Jihar Katsina hadin gwuiwa da Majalissar bunkasa harkokin kasuwanci dake a fadar Shugaban Kasa suka shirya taron.

Alhaji Mannir Yakubu ya bayyana cewa, an saukaka harkokin kasuwanci da saka jari a Jihar Katsina fiye da sauran jahohi.

A cewarsa hakan ya biyo bayan wasu sassa a Gwamnatance da Gwamnatin Jihar Katsina ta kafa domin bunkasa harkokin saka jari, samar lamuni, da kuma tallafama kanana da matsakaitan yan kasuwa.

Kwamishinan Ma’aikatar ciniki da masana’antu na Jihar Katsina Alh. Muntari Kado wanda ya maganta ta bakin Shugaban cibiyar ciniki da masana’antu Engr. Abba Yusuf ya nuna godiyar su ga Gwamnatin Jihar data Tarayya bisa shirya taron.

Daraktan hukumar bunkasa harkokin saka jari ta Jihar Katsina Alh. Ibrahim Tukur Jikamshi ya bayyana bukatar da ake da ita ga mahalartan a wata kasida da ya gabatar. Wadda ya bukaci Mahalarta taron da su dage su dukufa wurin maida hankali da yin aiki tukuru domin ganin haka ta cimma ruwa don tabbatuwar shirin.

A lokacin taron Mr. Ayokunnu Ojeniyi da Jennifer Anya Lekwa daga sashen bunkasa harkokin kasuwanci na fadar Mataimakin Shugaban kasa sun gudanar da kasidu daban daban.

Muhammad Barmo Hadimi Na Musamman ga Mataimakin Gwamna akan Sabbin Kafafen Sadarwa ( New Media ) 31/8/2022

Share

Related

Source: Katsina
Via: Mziag
Previous Post

Entertaiment ya shiga hannun ‘yansanda Katsina

Next Post

Arsenal ta amince da yarjejeniyar sirri da dan wasan gaba kan cinikin fan miliyan 21

Next Post
Arsenal ta amince da yarjejeniyar sirri da dan wasan gaba kan cinikin fan miliyan 21

Arsenal ta amince da yarjejeniyar sirri da dan wasan gaba kan cinikin fan miliyan 21

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In