• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

MASU GARKUWA DA MUTANE A GARIN DANDUME

Katsina City News

October 30, 2022
in Sashen Hausa
0
MASU GARKUWA DA MUTANE A GARIN DANDUME
0
SHARES
42
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Bayan daukar dogon lokaci batare da masu garkuwa da mutane sun shigo garin dandume ba.

Wayewar garin yau lahadi sun yi dirar mikiya a garin dandume unguwar dajin mare da misalin karfe 1:28pm inda suka shiga gidan sananne mutuminan Alhaji Sani Na Buhari, bayan sun bincika basu ganshi ba suka tafi da iyalansa, matansa da yayansa akalla su 8 suka nausa cikin jeje dasu.

Wato a kalla mutanen nan sun dauki akalla kusan 40min suna dukan kofar bata bude ba, wanda daga baya sukayi anfani da bindiga wajan fasa ginin kamar yanda kuka gani ajikin photo suka shiga, bayan sun shiga kuma suka debi iyalan suka dinga jefusu ta cikin wannan hudar kamar wasu awakai saboda kofar taki budewa.

A cikin wadannan mintunan yaci ace jami’an yan sanda koh sojoji sunyi gaggawar kawo dauki kafin su kaddamar da harin, wanda daga Police Station zuwa inda aka yi fashin akalla 10min zai dau ke ka kafin ka isa.

Jami’an sun iso bayan masu garkuwan sun shiga gidan wanda muna jin irin dauki ba dadin da’akayi dasu wajan hana yan ta’addan daukan iyalan amma hakan bai samu ba.

Allah yakubutar da wadannan bayin Allah daga cikin wannan musiba.
Mun ciro labarin daga shafin Facebook na Asim Suraj Dandume.bayan mun tabbatar da Rahoton.

Share

Related

Source: Katsina City News
Previous Post

JAM’IYYAR PDP TA  KACAME A JIHAR KATSANA

Next Post

Dan Takarar Gwamna A Jam’iyyar SDP Ya Yi Wa Masu Zagayen Maulidi Sha-tara Ta Arziki A Katsina.

Next Post
Dan Takarar Gwamna A Jam’iyyar SDP Ya Yi Wa Masu Zagayen Maulidi Sha-tara Ta Arziki A Katsina.

Dan Takarar Gwamna A Jam'iyyar SDP Ya Yi Wa Masu Zagayen Maulidi Sha-tara Ta Arziki A Katsina.

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In