• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a

Katsina City News by Katsina City News
March 30, 2023
in Sashen Hausa
0
Bandits’ Attack: Masari Receives Report, To Carefully Study For Implementation
0
SHARES
8
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Masari ya ce akwai bukatar yi wa shugabanni addu’a don samun yin abin da ya dace.

Gwamnan Jihar Katsina, Aminu Bello Masari ya bukaci ’yan Najeriya da su dage wajen yi wa zababben shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu addu’a.

Masari ya bayyana haka ne wajen taron buda baki na musamman da aka shirya gidan gwamnatin Katsina, inda ya gode wa Allah Madaukakin Sarki da ya sanya aka yi zabe lafiya.

A cewar gwamnan, zababben shugaban kasar, yana gudanar da taron addu’a na musamman duk shekara a watan Ramadan.

Ya ce: “Taron wannan shekarar an shirya shi don gode wa Allah kan nasarar da aka samu a zaben da ya gudana a fadin kasar nan.

“Ba abin da za mu yi face mu gode wa Allah kan nasarar da muka samu a Katsina da Najeriya.

“Wannan shi ne babban dalilin da ya sa muka hadu da shugabannin Addini, shugabannin gargajiya, ma’aikatan gwamnati da masu ruwa da tsaki.

“Akwai sabon shugaban kasa da aka zaba, yana bukatar addu’a, abu mafi muhimmanci shi ne mutane sun gane bayan zaben shugabanni suna kuma bukatar addu’a.”

Share

Related

Source: Daily Trust
Via: Katsina City News
Previous Post

Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO

Next Post

Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati

Next Post
Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati

Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati

Recent Posts

  • Ƙungiyar ‘Yan jarida ta Najeriya za ta fara yajin aiki kan cire tallafin mai
  • Nigeria Loses 965 Soldiers, Policemen To Boko Haram, IPOB In 2 Years
  • Gbajabiamila ya gode wa Tinubu bisa naɗa shi shugaban ma’aikata
  • Tinubu ya jajanta wa Indiya kan hatsarin jiragen ƙasa
  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.