• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Thursday, March 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

MARTANI: BABU GININ DA YA RUSHE A GIDAN SARKIN KATSINA !! …Inji Sarkin Labaran katsina 

September 20, 2022
in Sashen Hausa
0
MARTANI: BABU GININ DA YA RUSHE A GIDAN SARKIN KATSINA !! …Inji Sarkin Labaran katsina 
0
SHARES
120
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wani bangaren Gidan sarautar Katsina

@Katsina City News 

Alhaji Ibrahim Bindawa Sarkin Labarai na Mai Martaba Sarkin Katsina, ya Mayar da Martani akan wani labari da Jaridun Katsina City News suka buga a yau 20/9/2022

Labarin mai taken: GINI MAI TSOHON TARIHI A GIDAN SARKIN KATSINA YA RUGUJE.

Sarkin labarai ya  yiwa babban Editan Jaridun bayani, akan labarin yace, Sam, a gidan babu wani gini da ya ruguje. 

Yace; Akwai gyara da ake yi, na kara ingatanta wadannan  dakunan da ake magana, kuma an Dade ana aikin.

Wanda Mai Martaba ya amince, ayi  kuma yanzu ake aikin sosai kafin dawowarsu.

Sarkin labarai, ya kara da cewa a wajen aikin ne, wani tsohon Bango da ya tsatstsage ya rushe, kuma dama yana cikin Bangon da ake aiki akanshi.

Yace, “Ana taba wannan Bangon ne, sai kawai ya rufta, shine ya shafi wasu bangayen”

Sarkin labarai ya kara da cewa, jama a su sani, ba wani abun da ya samu ko wane gini  a gidan sarki.

Akan rashin lafiyar Mai Martaba, sarkin labarai yace. Hakika Mai Martaba yaje, an duba lafiyarsa kamar yadda ake yi, akai-akai, Amma yanzu baya Asibiti. Yana zaune a gidansa dake London yana hutawa.

Don haka mutanen katsina su sani Mai Martaba yana nan cikin koshin lafiya. Katsina City News @www.katsinacitynews.com  Jaridar Taskar Labarai @www.jaridartaskarlabarai.com The links news  @www.thelinksnews.com 

07043777779 08137777245.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina
Previous Post

Wakilan SP Gambo Isa Sun Bashi Rahoton Ƙarya A Garin Bakiyawa

Next Post

Watanni 7 ana yajin aikin jami,o’i Diyar Shugaban kasa Buhari da surukarsa sun kammala Digiri a Ingila

Next Post
Watanni 7 ana yajin aikin jami,o’i Diyar Shugaban kasa Buhari da surukarsa sun kammala Digiri a Ingila

Watanni 7 ana yajin aikin jami,o'i Diyar Shugaban kasa Buhari da surukarsa sun kammala Digiri a Ingila

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In