• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Makaman Katsina Ya Maka Gwamnatin Jihar Katsina Da Masarautar Katsina Gaban Ƙuliya…

Katsina City News by Katsina City News
February 11, 2023
in Sashen Hausa
0
Deposition of Makaman Katsina Idris: Is there more than meets the eye?
0
SHARES
182
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

A wani abinda ba kasafai ya cika faruwa ba Makama Alh. Idris Sule Idris Hakimin Bakori ya shigar da ƙara a kotun Gwamnatin tarayya dake jihar Katsina inda yake neman kotun da ta Hana a ayyana cewa babu Hakimi a Bakori, kazalika kotun ta hana a sanya Sanarwar neman wani hakimi ko kuma a Naɗa wani a matsayin hakimi har sai bayan sauraren wannan ƙarar.

Waɗanda aka shigar cikin wannan ƙarar sun haɗa da Gwamnatin Jihar Katsina, Ƙwamishina Mai kula da ƙananan Hukumomi da Masarautu na jihar Katsina Shugaban ƙaramar hukumar Bakori da kuma Masarautar Katsina.

Idan dai ba’a manta ba a ranar Ashirin da Ukku ga watan Nuwamban Shekarar Dubu Biyu da Ashirin da Biyu ne Masarautar Katsina ta fitar da Sanarwar dakatarwa ga Makaman Katsina Hakimin Bakori inda ta bayyana cewa tana binciken shi akan wasu laifuka, Wanda daga bisani kuma a ranar Goma Sha Tara ga watan Janairu na wannan Shekarar 19/01/2023 Masarautar ta fitar

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

Bauɗewar Babban Yatsan Ƙafa Ce Matsalarka?

Next Post

THE HERDSMAN WHO BECAME A UNIVERSITY LECTURER

Next Post
THE HERDSMAN WHO BECAME A UNIVERSITY LECTURER

THE HERDSMAN WHO BECAME A UNIVERSITY LECTURER

Recent Posts

  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today
  • Hajj Airlift: NAHCON Airlift 14,000 pilgrims in 33 flights operations, set up back up plans
  • Hajj 2023: Plateau pilgrims “stranded’ over “failure to remit funds” for Hajj officials
  • Abin da aka tattauna a taron Tinubu da gwamnonin Jam’iyyar APC
  • Makkah service providers pledges ‘memorable’ Hajj 2023 for Nigerian pilgrims

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.