• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Monday, January 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Majalissar Wakilai Na Neman Kawo Dokar Haramta Shan Barasa Ga ’Yan Sandan Najeriya.

December 29, 2022
in Sashen Hausa
0
Majalissar Wakilai Na Neman Kawo Dokar Haramta Shan Barasa Ga ’Yan Sandan Najeriya.
0
SHARES
5
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Majalisar wakilai ta bayyana bukatar a fara bincike kan jami’an ‘yan sandan da ke kashe mutane babu wani dalili.

Hakazalika, sun bukaci a kawo dokar da za ta haramtawa jami’ai shan giya da sauran kayan maye a fadin kasar nan.

Ana yawan samun lokutan da ‘yan sanda ke kwankwadar barasa a bakin aiki, ko kuma suke kashe mutane babu dalili.

FCT, Abuja – Majalisar wakilai ta kasa na shirin kawo sabuwar dokar haramta shan barasa ga jami’an ‘yan sandan Najeriya da ma sauran dukkan abubuwan maye masu kau da hankali.

Da suke amincewa da kuduruin, ‘yan majalisa sun amince cewa, ya kamata a yi gyara ga dokar ‘yan sandan Najeriya.

Hakazalika, sun yi Allah wadai da yadda wani jami’in dan sanda ya hallaka wata lauya a jihar Legas a ranar kirsimeti, kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito.

Wannan batu na gyara dokar dabi’ar ‘yan sanda ta samo asali daga batun gaggawa da dan majalisa Babajide Obanikoro na APC a jihar Legas ya kawo a gaban majalisar a ranar Laraba a Abuja.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

YAN BINDIGA SUN SACE MAI GARIN UMMADAU TA KARAMAR HUKUMAR SAFANA.

Next Post

AN SAKO MAI GARIN UMMADAU DA AKA DAUKA ….

Next Post
ƳAN BINDIGA SUN KAI HARI CIKIN GARIN BATSARI

AN SAKO MAI GARIN UMMADAU DA AKA DAUKA ….

Recent Posts

  • APC ta gano kafafen yada labaran da PDP ke ɗaukar nauyi su yaɗa karya a kan Tinubu
  • Emefiele: We’ve collected N1.9trn old naira notes so far — N900bn more to go
  • Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.
  • Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
  • INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In