• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Saturday, January 28, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

“Majalisar Wakilai ta Tarayya ta amince da gina Jami’ar kimiyyar Lafiya a Katsina”

December 15, 2022
in Sashen Hausa
0
“Majalisar Wakilai ta Tarayya ta amince da gina Jami’ar kimiyyar Lafiya a Katsina”
0
SHARES
61
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Majalisar wakilan Najeriya ta Amince da wani kudiri na gina jami’ar Nazarin Kimiyyar Lafiya a garin Kankia jihar Katsina.

Shugaban masu rinjaye na majalisar Alhasan Ado Doguwa ne ya gabatar da kudirin domin yimasa karatu na uku aka amince dashi, a yanzu za’akai kudirin ne ga majalisar Dattawa domin itama tayi aikinta akai.

Wanda ya gabatar da kudirin, dan majalisa mai wakiltar Kankia, Kusada da Ingawa Hon. Abubakar Yahaya Kusada ya bayyana cewa idan aka kafa jami’ar zata kasance irinta ta farko a duka fadin Shiyyar Arewa maso Yammacin Najeriya.

Dan Majalisar kuma shugaban kwamitin raba daidai na tarayya a majalisar yace jami’ar zata karfafa koyo da koyarwa a fannonin nazarin kimiyyar Lafiya da nufin karfafa gwiwar tafiyar da Ayyuka a dukkanin ofisoshida sauran cibiyoyin bincike da manyan makarantu masu alaka da nazarin kiwon Lafiya.

Kusada ya kara da cewa jami’ar zata dunga bada gurabun karatu da daukar Aiki bisa la’akari da yardajjin ka’idoji da Dokokin tafiyar da jami’ar na hukumar kula da jami’o,i ta Najeriya.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

PDP A KATSINA TA YI FATALI DA UMURNIN KOTU

Next Post

Tsohuwa ‘Yar Shekaru 150 Ta Bayyana Yadda Sana’ar Tuwo-tuwo Ta Yi Mata Gata A Rayuwa.

Next Post
Tsohuwa ‘Yar Shekaru 150 Ta Bayyana Yadda Sana’ar Tuwo-tuwo Ta Yi Mata Gata A Rayuwa.

Tsohuwa 'Yar Shekaru 150 Ta Bayyana Yadda Sana'ar Tuwo-tuwo Ta Yi Mata Gata A Rayuwa.

Recent Posts

  • Buhari inaugurates 12 projects in Katsina
  • ZA AYI TAGWAYEN HANYOYI DAGA KOFAR SORO ZUWA KOFAR GUGA
  • PRESS STATEMENT: Old Naira Notes:Kano Govt,Islamic Clerics Calls On Federal Govt To Extend Naira Redesign Deadline
  • Sanarwa! Sanarwa!! Sanarwa!!! Hukumar Sufuri ta KTSTA zataci gaba da amsar tsaffin kudi
  • Dala Inland Dry Port: Kanawa Ga Na Ku
    By Adamu S. Ladan

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In