• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Limamin da ya ɓoye kiristoci da malamin da ya jajirce kan ɗalibansa a hannun ƴan ta’adda sun shiga jerin wadanda Buhari zai karrama

October 3, 2022
in Sashen Hausa
0
Limamin da ya ɓoye kiristoci da malamin da ya jajirce kan ɗalibansa a hannun ƴan ta’adda sun shiga jerin wadanda Buhari zai karrama
0
SHARES
41
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Sheikh Abdullahi Abubakar, malamin addinin Islama a jihar Plateau, yana ɗaya daga cikin mutane 437 da gwamnatin tarayya ta tantance domin basu lambar girma ta kasa.

An zabi Abubakar don karbar lambar yabo ta MON.

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ne zai bayar da lambobin girman a ranar 11 ga watan Oktoba, a fadar gwamnati dake Abuja.

An ce Abubakar ya ɓoye Kiristoci 262 a cikin masallacinsa lokacin wani rikici da ya ɓarke a a wasu kauyuka 10 a Ƙaramar Hukumar  Barkin Ladi ta jihar  Plateau a watan Yunin 2018.

Da ya ke magana kan lamarin, malamin ya bayyana hakan a matsayin “wasan sadaukar da rayuwarsa”.

“Ban taɓa fuskantar mummunan tashin hankali irin wannan ba a rayuwata. Mummunan lamarin na baya-bayan nan ba a taba ganin irinsa ba,” inji shi.

Matakin nasa ya samu yabo sosai a fadin duniya, kuma a shekarar 2019, an sanar da malamin a matsayin daya daga cikin wadanda suka samu kyautar ‘yancin addini ta duniya.

Haka kuma a cikin jerin sunayen da aka saka akwai Muktar Gulma, malami da aka ce ya dage da tsayawa kan dalibansa a wani hari da aka kai a Kwalejin Gwamnatin Tarayya (FGC) da ke Birnin Yauri a Jihar Kebbi, inda bayan ƴan ta’addan sun sake shi, sai ya ce sai ba zai tafi ba sai da ɗalibansa.

An ce a karshe an sake shi tare da wasu daliban.

Gulma yana cikin jerin sunayen wadanda aka zaba domin samun lambar yabo na MON.

Share

Related

Source: Daily Nigerian Hausa
Via: Zaharaddeen Ishaq Abubakar
Previous Post

Buhari Zai Karrama Hamshaƙin ɗan Kasuwa Ɗahiru Mangal Da Lambar Yabo Ta ƙasa

Next Post

Arase, Adegboruwa, Aniagolu-Okoye, Ardo lineup for GOCOP Confab’22

Next Post
PRESS RELEASE; GOCOP annual conference holds October 6 in Lagos; to discuss 2023 elections

Arase, Adegboruwa, Aniagolu-Okoye, Ardo lineup for GOCOP Confab’22

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In