• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Likitocin Fisiyo Uku Na AKTH Sun Zama Kwanzalta.

October 18, 2022
in Sashen Hausa
0
Likitocin Fisiyo Uku Na AKTH Sun Zama Kwanzalta.
0
SHARES
15
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

A ci gaba da Taron Kimiyya karo na 62, haɗi da Babban Taron Shekara na Ƙungiyar Likitocin Fisiyoterafi ta Najeriya, an ɗaga likkafar wasu ƙwararrun likitocin fisiyo zuwa matsayin kwanzalta a ƙarƙashin Babbar Kwalejin Fisiyoterafi ta Najeriya.

Ɗaga likkafar tasu na zuwa ne yayin da ake ci gaba da gudanar da taron wannan shekara ta 2022 a Cibiyar Taro ta Amadeo, a jihar Enugu. Taron da aka fara gudanarwa tun ranar 9 ga watan Oktoban nan wanda kuma ake sa ran ƙarƙare shi a ranar 15 ga watan Oktoban.

Sashin Fisiyoterafi na Asibitin Koyarwa na Malam Aminu Kano (AKTH), da ke Kano, ya samu ƙarin kwanzaltoci uku wanda suka haɗa da:

  1. Dr. Abdullahi Sule Dambatta (PT), FPPCN, Kwanzaltan Zuciya da Huhu.
  2. Dr. Maryam Abdulhadi (PT), FPPCN, Kwanzaltan Ƙashi da Raunukan Wasanni.
  3. Dr. Rukayya Ibrahim Hassan (PT), FPPCN, Kwanzaltan Lafiyar Mata.

Masana likitancin fisiyoterafi daga ciki da wajen ƙasar nan ne ke ci gaba da gabatar da muƙaloli da ƙasidu a ɓangarorin ƙwarewa na fisiyoterafi daban-daban a babban taron.

Share

Related

Source: Physiotherapy Hausa
Via: Zaharaddeen
Previous Post

Yanke Shakku Kan Alaƙar Cin Jan Nama Da Ciwon Gwiwa.

Next Post

Gwamnan jihar Kaduna Ahmad Elrufa’i ya gabatar da kasafin kuɗi na ƙarshe.

Next Post
Gwamnan jihar Kaduna Ahmad Elrufa’i ya gabatar da kasafin kuɗi na ƙarshe.

Gwamnan jihar Kaduna Ahmad Elrufa'i ya gabatar da kasafin kuɗi na ƙarshe.

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In