• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Monday, January 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Kwamitin yaƙin neman zaɓen Tinubu ya ƙaddamar da manhajar karo-karon kuɗi

November 29, 2022
in Sashen Hausa
0
Kwamitin yaƙin neman zaɓen Tinubu ya ƙaddamar da manhajar karo-karon kuɗi
0
SHARES
10
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kwamitin yaƙin neman zaɓen shugaban ƙasa na Jam’iyyar APC mai mulki, APC, na nan na kaddamar da wata manhaja ta Crowdfund App, da nufin tara kudade don tallafa wa yakin neman zaben dan takarar ta, Bola Tinubu da Mataimakin takararsa, Sanata Kashim Shettima a yau Talata.

An shirya kaddamar da app din wanda ya gudana a Cibiyar Civic Centre, titin Ozumba Mbadiwe, Victoria-Island da karfe 11 na safe.

Gwamnan jihar Legas, Bababjide Sanwo-Olu, ya jagoranci sauran manyan baki a wajen taron

Majalisar ta yi bayanin cewa app din zai baiwa ‘yan Najeriya damar yin zaben adadin kudaden da za su iya bayar wa na tallafi ga Tinubu.

Kwamitin ya ce “Tara kuɗin zai baiwa jama’a damar rage tasirin siyasar kudi, da baiwa ‘yan kasar da dama fahimtar zama tare da zurfafa dimokiradiyya a kasar.”

Share

Related

Source: Daily Nigerian
Via: Katsina
Previous Post

Kotu ta yanke wa Sifeto-Janar na Ƴan Sanda watanni 3 a gidan yari

Next Post

Rikicin PDP A jahar katsina: An dage zaman kotu na rikicin jam iyyar PDP zuwa 15 ga watan Disamba.

Next Post
Katsina PDP States Conditions for Lifting Suspension on Guber Candidate

Rikicin PDP A jahar katsina: An dage zaman kotu na rikicin jam iyyar PDP zuwa 15 ga watan Disamba.

Recent Posts

  • APC ta gano kafafen yada labaran da PDP ke ɗaukar nauyi su yaɗa karya a kan Tinubu
  • Emefiele: We’ve collected N1.9trn old naira notes so far — N900bn more to go
  • Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.
  • Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
  • INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In