• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Monday, January 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Kwamishina ta ajiye aiki bayan sauke mahaifinta a matsayin Wazirin Bauchi

January 4, 2023
in Sashen Hausa
0
Kwamishina ta ajiye aiki bayan sauke mahaifinta a matsayin Wazirin Bauchi
0
SHARES
25
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Bayan sauke mahaifinta daga sarautar Wazirin Bauchi, Kwamishinar harkokin ƙananan masana’antu ta jihar Bauchi, Hajiya Sa’adatu Bello Kirfi, ta yi murabus daga mukamin ta.

A wasiƙar ajiye aiki da ta rubuta mai ɗauke da kwanan watan yau Laraba 4 ga watan Janairu, Kirfi, ta bayyana godiyar ta ga gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Muhammad Abdulkadir bisa ba ta damar yin aiki a ƙunshin gwamnatin sa.

Sai dai tsohuwar Kwamishinar ba ta bayyana dalilin ta na yin murabus ba.

Sai dai kuma Daily Nigerian Hausa ta rawaito cewa an tuɓe rawanin mahaifin kwamishinar bisa zargin rashin biyayya ga gwamnan jihar.

A wasikar, kwamishinar ta ce, “Mai girma gwamna, ina mai miƙa takardar murabus ɗina daga matsayin mamba ta majalisar zartaswar jihar Bauchi kuma kwamishina a ma’aikatar Gama Kai da Kananan masana’antu ta jihar Bauchi nan take.

“Ina son gode wa mai girma gwamna bisa damar da ya bani na yin aiki a karkashin gwamnatinsa.” cewar sanarwar.

Share

Related

Source: Daily Nigeria
Via: Katsina City News
Previous Post

Katsina PDP guber candidate flags off campaign, vows to win

Next Post

Yadda Dikko Radda ya samu gagarumar tarba a karamar hukumar rimi Dake Jihar Katsina

Next Post
Yadda Dikko Radda ya samu gagarumar tarba a karamar hukumar rimi Dake Jihar Katsina

Yadda Dikko Radda ya samu gagarumar tarba a karamar hukumar rimi Dake Jihar Katsina

Recent Posts

  • APC ta gano kafafen yada labaran da PDP ke ɗaukar nauyi su yaɗa karya a kan Tinubu
  • Emefiele: We’ve collected N1.9trn old naira notes so far — N900bn more to go
  • Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.
  • Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
  • INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In