• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

KYCG ta Karrama S.A Abdul’aziz mai Turaka…

October 1, 2022
in Sashen Hausa
0
KYCG ta Karrama S.A Abdul’aziz mai Turaka…
0
SHARES
10k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Katsina Youth Coalition Group sun Karrama Mai taimakawa Gwamnan jihar Katsina akan wayar da kai S.A Abdul’aziz Mai Turaka. Karramawar tazo daidai da lokacin da Cibiyar koyar da Sana’o,i ta MD Yusuf Katsina Vocational Training Centre KVTC, take Yayen Daliban da ta horas akan sana’o,i daban-daban da basu Tallafin jari domin dogaro da kai. Da yake jawabi game da dalilin Karramawar Shugaban cibiyar KVTC Malam Danjuma Katsina ya bayyana irin gudummawar da Mai Turaka yake bayarwa domin tallafawa masu koyan Sana’o’in a duk Lokacin da bukatar hakan ta taso, yace a shekarar bara S.A mai Turaka ya bada gudunmawa mai tsoka, a bana ma ya sake badawa, inda ya zabi kananan hukumomi biyar ya tallafawa Mutum goma-goma da jari, yace Kungiyar KCYG ta yaba kokarin sa shiyasa ta zabeshi domin karramawa kuma don koyi ga ‘yan baya.

Abdul’aziz Mai Turaka ya yaba da nuna jin dadinsa game da wannan karamci da Gamayyar Kungiyar Matasan tayi masa. Sana yayi jan hankali akan muhimmancin biyayyar Iyaye, yace: “Duk wani cigaba da na samu na rayuwa to Albarkar biyayyar Iyaye ce, kuma ina fatan duk wani Aiki da nayi na Alkhairi Allah yakai Ladar ga mahaifiyata.” inji mai Turaka. A karshe ya yabawa Gwamnatin Aminu Masari akan yanda ta muhimmantar da samar da Ilimi da bawa sana’o’i muhimmanci domin dogaro da Kai.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Zaharaddeen Ishaq Abubakar
Previous Post

PRESIDENT MUHAMMADU BUHARI’S 55th YEAR INDEPENDENCE CELEBRATION BROADCAST ON THURSDAY 1st OCTOBER,2015

Next Post

Hotuna: Gwamnan Katsina ya raba kayan Tallafi ga masu bukata ta musamman..

Next Post
Hotuna: Gwamnan Katsina ya raba kayan Tallafi ga masu bukata ta musamman..

Hotuna: Gwamnan Katsina ya raba kayan Tallafi ga masu bukata ta musamman..

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In