• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

“Kungiyar Tsangaya tayi Addu’o,i da Sauke Ƙur’ani sau 313, don samun Zaman Lafiya a jihar Katsina”

February 19, 2023
in Sashen Hausa
0
“Kungiyar Tsangaya tayi Addu’o,i da Sauke Ƙur’ani sau 313, don samun Zaman Lafiya a jihar Katsina”
0
SHARES
23
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Ƙungiyar Malaman tsangaya mai suna “Tsangaya Morden School” ta ƙasa reshen Jihar Katsina, a ƙarƙashin jagorancin Gwani Masa’udu Rafin-daɗi, ta gudanar da Safkar Qur’ani mai girma sau 313 da gudanar da Addu’o,i na Musamman don samun Zaman lafiya a jihar Katsina.

Da yake jawabi a wajen taron addu’a da aka rufe a makarantar Firamare dake Unguwar Kofa uku, Sakataren Ƙungiyar Malam Ɗahiru Filin Bugu ya bayyana maƙasudin gudanar da Addu’o,in cewa, “Mun shirya waɗannan Safkokin Alqur’anin ne domin ganin halin da jihar Katsina ta shiga, muna neman zaman Lafiya, muna neman sauƙin Rayuwa, don haka bamu da wani gata sai Allah, shiyasa muka maida al’amurrammu gareshi domin samun mafita.” Injishi

Gwani Masa’udu Rafin-daɗi Shugaban Ƙungiyar ya bayyana Yanda ƙungiyar ta samo Asali da kuma hadafinta, inda yace “Muna so mu samar da gagarumin haɗinkai domin maganin wasu matsaloli da suke faruwa a cikin tsangayun mu, ba zamu taɓa iya magancesu ba sai mun samar da kyakkyawan haɗin kai, kuma mun cire hassada ganin ƙyashi.” Inji Gwani Masa’udu.

Sana kuma ya bayyana cewa, sunyi ne don Allah don kishin ƙasa da jihar Katsina, babu wani dan Siyasa ko mai Mulki da ya basu ko sisin Kwabo domin gudanar da wannan taron Addu’o, i.

Sheikh Haruna Bakin gi-da, yana ɗaya daga cikin Shehinnai da suka gabatar da Addu’a da kuma tsokaci a wajen taron.

Sheikh Abdulwarsi daga Ƙaramar Hukumar Daura ya faifaye gami da jawabi mai ratsa zukata akan Haɗinkan Al’ummar Musulmi, da kuma Manufofin ƙungiyar, sana ya ja hankalin ‘Ya’yan ƙungiyar akan shirya da’awa a Lungu da saƙo na jihar Katsina domin ta hakan zaisanya Ilimi ya yaɗu.

Sheikh Ɗayyabu Liman, (Ratibi) ya yi nasiha da Addu’a ga wadanda suka shirya wannan taro, sana ya jaddada goyon bayansa ga ‘Ya’yan ƙungiyar a matsayin sa na Uba kuma Malamin da ya koyar da ɗaliban da suka Assasa ƙungiyar.

Malamai Alarammomi ne daga ciki da wajen Katsina suka halarci taron.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

TINUBU KO ATIKU: INA MAFITA GA AREWA — Maiwada Dammallam

Next Post

Buɗewar Murfin Ciki Bayan Haihuwa: Sababi, alamu da maganinsa.

Next Post
Buɗewar Murfin Ciki Bayan Haihuwa: Sababi, alamu da maganinsa.

Buɗewar Murfin Ciki Bayan Haihuwa: Sababi, alamu da maganinsa.

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In