• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Saturday, January 28, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Kungiyar da ke goyon baya da yaƙin neman zaben Tinubu ta “Dan Guruf Support for Tinubu 2023” ta shiga Mai’adua

December 9, 2022
in Sashen Hausa
0
Kungiyar da ke goyon baya da yaƙin neman zaben Tinubu ta “Dan Guruf Support for Tinubu 2023” ta shiga Mai’adua
0
SHARES
3
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Da sanyin Safiyar ranar juma’a ne Kungiyar Yaƙin neman zaben Ɗantakarar shugaban ƙasa na jam’iyyar APC Bola Ahamed Tinubu suka tarbi tawagar ɗan takarar Gwamnan jihar Katsina Dakta Dikko Umar Raɗɗa da manyan Banonin da Alluna masu dauka da Hotunan ‘Yan takarar na ƙasa da na jihar Katsina, masu alamta goyon baya ga APC daga sama har ƙasa.

Ƙungiyar ta Ɗan Guruf Support for Tinubu 2023 da Alhaji Masa’udu Abdulƙadir Dan Guruf kuma shugaban sashin wayar da kan jama’a da tuntuɓa, na kwamitin yaƙin neman zaben Bola Tinubu a yankin Arewa maso Yammacin Najeriya, tana ɗaya daga cikin kungiyoyin da ke shiga lungunan jihar Katsina domin taya ɗan takarar Gwamnan jihar Katsina Dakta Dikko Radda yakin neman zaben sa na 2023.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

Garin Mai Aduwa: yaƙin neman zaɓen Ɗan takarar Gwamnan Katsina a jam’iyyar APC a ƙaramar hukuma ta 4.

Next Post

Ayyukan Jinkai: Kungiyar Asiwaju/Gwagware Gida-gida zata raba kayan masarufi a jihar Katsina

Next Post
Ayyukan Jinkai: Kungiyar Asiwaju/Gwagware Gida-gida zata raba kayan masarufi a jihar Katsina

Ayyukan Jinkai: Kungiyar Asiwaju/Gwagware Gida-gida zata raba kayan masarufi a jihar Katsina

Recent Posts

  • ZA AYI TAGWAYEN HANYOYI DAGA KOFAR SORO ZUWA KOFAR GUGA
  • PRESS STATEMENT: Old Naira Notes:Kano Govt,Islamic Clerics Calls On Federal Govt To Extend Naira Redesign Deadline
  • Sanarwa! Sanarwa!! Sanarwa!!! Hukumar Sufuri ta KTSTA zataci gaba da amsar tsaffin kudi
  • Dala Inland Dry Port: Kanawa Ga Na Ku
    By Adamu S. Ladan
  • Ina Da Yaƙinin Katsinawa Sun Shirya Tsaf Domin Kawar Da APC A Jihar Katsina Da Najeriya A Zaɓe Mai Zuwa, Cewar Honarabul Musa Gafai

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In