• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Kungiyar ASUU Ta Janye Yajin Aikin Ta Bayan Kwashe Watanni Takwas

Katsina City News by Katsina City News
October 14, 2022
in Sashen Hausa
0
Kungiyar ASUU Ta Janye Yajin Aikin Ta Bayan Kwashe Watanni Takwas
0
SHARES
3
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar Ma’aikatan Jami’o’in Nijeriya ASUU ta dakatar da yajin aikin da ta kwashe watanni takwas ana yi, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.

Duk da cewa kungiyar ba ta fitar da sanarwar a hukumance ba, kungiyar ta cimma wannan matsayar ne a karshen taron majalisar zartarwa ta kasa da aka gudanar a sakatariyar ASUU da ke Abuja.

Wata majiya daga Majalisar Zartarwar ASUU, ta tabbatar da janye yajin tare da bayyana cewa Shugaban Kungiyar na kasa zai fitar da sanarwa a hukumance a safiyar Yau Juma’a.

Kungiyar ta ASUU ta fara yajin aikin ta ne tun a ranar Litinin 14 ga watan Fabrairu, 2022.

Share

Related

Source: Taskar labarai
Via: Zaharadeen
Previous Post

An Damke Wasu ‘Yan Camaroon Da Kokon Kawunan Mutane A Nijeriya.

Next Post

Daga karahe: Wike ya amshi Atiku hannu bibbiyu cikin fara’a, ya ce fada ya kare zai mara masa baya don cin zaben 2023

Next Post
Daga karahe: Wike ya amshi Atiku hannu bibbiyu cikin fara’a, ya ce fada ya kare zai mara masa baya don cin zaben 2023

Daga karahe: Wike ya amshi Atiku hannu bibbiyu cikin fara'a, ya ce fada ya kare zai mara masa baya don cin zaben 2023

Recent Posts

  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban ƙasa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba ɗaya
  • Malam Dikko Umar Radda ya zama sabon gwamnan jihar Katsina

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.