• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Monday, January 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Kungiyar Asiwaju/Gwagware gida-gida taci gaba da rabon kayan tallafi ga makarantun tsangayu.

December 15, 2022
in Sashen Hausa
0
Kungiyar Asiwaju/Gwagware gida-gida taci gaba da rabon kayan tallafi ga makarantun tsangayu.
0
SHARES
6
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar nan ta yaƙin neman zaɓen Bola Ahamed Tinubu da Dakta Dikko Umar Raɗɗa, a jihar Katsina mai suna Asiwaju Gwagware gida-gida ta Alh. Ibrahim Masari, ƙarƙashin jagorancin Hon. Aliyu Ilu Barde taci gaba da rabon kayan tallafi da take a garin Katsina.

Tallafin da zai karaɗe Gidajen Marayu, Tsangayu da Gidajen Marasa galihu, zasu samu Tallafin Tabarmi, guda dubu 5, Butoci Dozin dubu 5, Bargunan Rufa, da Shadda Bandir dubu biyar a faɗin jihar Katsina. A yau Alhamis Jagororin Kungiyar sun Dira Unguwar Unwala, inda suka bada Tallafin.

Hon. Aliyu Ilu Barde ya bayyana cewa amfara da ƙaramar Hukumar Katsina ne, wanda daga bisani zaka ƙetara wasu ƙanan hukumomin.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

Jirgin ƙasan Abuja-Kaduna ya murkushe wata a mota

Next Post

Jam’iyya PRP mai makulli a jihar Katsina ta marawa Dikko Raɗɗa baya

Next Post
Jam’iyya PRP mai makulli a jihar Katsina ta marawa Dikko Raɗɗa baya

Jam'iyya PRP mai makulli a jihar Katsina ta marawa Dikko Raɗɗa baya

Recent Posts

  • APC ta gano kafafen yada labaran da PDP ke ɗaukar nauyi su yaɗa karya a kan Tinubu
  • Emefiele: We’ve collected N1.9trn old naira notes so far — N900bn more to go
  • Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.
  • Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
  • INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In