• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Kotun Tarayya ta Umuahia tace a biya Kanu Naira miliyan 500

Katsina City News by Katsina City News
October 26, 2022
in Sashen Hausa
0
Kotun Tarayya ta Umuahia tace a biya Kanu Naira miliyan 500
0
SHARES
4
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Babbar kotun tarraya da ke zama a Umuahia babban birnin jihar Abia ta bukaci gwamnatin Najeriya ta biya shugaban kungiyar ‘yan aware na IPOB naira miliyan 500 a matsayin diyya.

Mai shari’a Evelyn Anyadike ce ta yanke hukuncin a zaman kotun na yau kan shari’ar da Kanu ya shigar a kan cewar an tilasta dauko shi daga kasar Kenya zuwa Najeriya a watan Yunin 2021, inda ya ce hakan ya saba ka’ida.

A watan Maris ne, lauyoyin Kanu suka shigar da karar a kan cewa matakin gwamnatin Najeriya na dauko shi daga Kenya ba tare da yardarsa ba, an keta masa ‘yancinsa.

Kawo yanzu babu martani a hukumance daga wajen gwamnatin Najeriya a kan wannan shari’ar ta yau.

Makonni biyu da suka wuce, kotun daukaka Æ™ara ta Najeriya ta yi watsi da dukkan tuhume-tuhumen da ake yi wa madugun ‘yan awaren, Nnamdi Kanu a wata shari’ar ta daban da aka yi.

Sai dai gwamnatin Najeriya ta ce watsi da karar ba yana nufin a saki Kanu daga kurkukuba ne, kuma a cewar gwamnatin akwai shari’u daban-daban da ke tsakaninta da shugaban na IPOB.

Share

Related

Source: BBC Hausa
Via: Katsina City News
Previous Post

Kotun daukaka kara zata yanke hukunci a kan bukatar hukuncin sakin Kanu da gwamnatin tarayya.

Next Post

Katsina: Dantakara ɗaya ne yazo mukai masa gwajin ƙwaya. -NDLEA

Next Post
Katsina: Dantakara ɗaya ne yazo mukai masa gwajin ƙwaya. -NDLEA

Katsina: Dantakara ɗaya ne yazo mukai masa gwajin ƙwaya. -NDLEA

Recent Posts

  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban Æ™asa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba É—aya
  • Malam Dikko Umar Radda ya zama sabon gwamnan jihar Katsina

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.