• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Kotu za ta yanke hukunci kan duba muhimman kayayyakin zaɓe

Katsina City News by Katsina City News
March 8, 2023
in Sashen Hausa
0
Kotu za ta yanke hukunci kan duba muhimman kayayyakin zaɓe
0
SHARES
2
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Nan gaba kaɗan ne yau a Najeriya ake sa ran kotu za ta yanke hukunci kan buƙatar da wasu jam’iyyun adawar ƙasar suka shigar gabanta suna neman a ba su damar duba kayayyakin da aka gudanar da zaɓen shugaban ƙasar da su, ranar 25 ga watan jiya.

‘Yan takarar jam’iyyun adawa na PDP Atiku Abubakar da na LP Peter Obi ne, tare da zaɓaɓɓen shugaba ƙasar Bola Ahmed Tinubu ne suka buƙaci kotun da ta tilasta wa INEC adana kayayyakin da aka gudanar da zaɓen da su gabanin shigar da ƙara don ƙalubalantar sakamakon zaɓen, kamar yadda jaridar punch ta ruwaito.

To sai dai hukumar zaɓen ƙasar ta buƙaci kotun da ta ba ta damar sake saita na’urorin BVAS gabanin zaɓen gwamnoni da za a yi ranar 11 ga watan Maris.

INEC ɗin dai ta sha alwashin yin amfani da na’urar BVAS a zaɓukan na gwamnoni da ke tafe a ƙarshen makon da muke ciki.

Jam’iyyar PDP ta ce buƙatar da INEC ta gabatar na sake saita na’urorin, ta yi shi ne da nufin goge cikakkiyar shaidar sahihancin zaɓen da ke ƙunshe cikin na’urorin.

Hukumar zaɓen ƙasar INEC dai ta sha suka, a gefe guda kuma ta sha yabo kan zaɓen shugaban ƙasar da ta gudanar, wanda masu sanya idanu suka ce yana cike da matsaloli na shirin hukumar da rashin gudanar da komai a bayyane.

Share

Related

Source: BBC Hausa
Via: Katsina City News
Previous Post

Tinubu mourns elder statesman, Musa Musawa

Next Post

Katsina PDP: Faction Drags Guber Candidate, Others To Court Over ‘N1.05bn Election Funds’

Next Post
Katsina PDP States Conditions for Lifting Suspension on Guber Candidate

Katsina PDP: Faction Drags Guber Candidate, Others To Court Over ‘N1.05bn Election Funds’

Recent Posts

  • Ƙungiyar ‘Yan jarida ta Najeriya za ta fara yajin aiki kan cire tallafin mai
  • Nigeria Loses 965 Soldiers, Policemen To Boko Haram, IPOB In 2 Years
  • Gbajabiamila ya gode wa Tinubu bisa naɗa shi shugaban ma’aikata
  • Tinubu ya jajanta wa Indiya kan hatsarin jiragen ƙasa
  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.