• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Saturday, January 28, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Kotu ta yanke wa Sifeto-Janar na Ƴan Sanda watanni 3 a gidan yari

November 29, 2022
in Sashen Hausa
0
Kotu ta yanke wa Sifeto-Janar na Ƴan Sanda watanni 3 a gidan yari
0
SHARES
45
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, a yau Talata ta yanke wa Sufeto-Janar, IGP, na ƴan sanda, Usman Baba, zaman gidan yari na tsawon watanni uku, bisa zargin kin bin umarnin hukuncin da wata kotu ta yanke na kin mayar da wani jami’in dan sanda, Patrick Okoli, wanda aka yi wa ritaya ta ƙarfi da yaji bakin aiki.

Mai shari’a Bolaji Olajuwon, a hukuncin da ya yanke kan karar da lauyan Okoli, Arinze Egbo, ya shigar, ya kuma gargadi Baba kan rashin bin hukuncin da kotun farko ta yanke a baya.

Mai shari’a Olajuwon ya yi gargadin cewa idan Sufeto-Janar din ya kasa wanke kansa daga laifin ƙin bin umarnin kotu, to za a sake daure shi na tsawon watanni uku a gidan yari.

Mista Okoli, a cikin wata kara mai lamba: FHC/ABJ/CS/637/2009, ya kai karar IGP ne a matsayin mai shigar da kara a cikin lamarin.

Mai shigar da karar, wanda ya roki kotun da ta bayar da umurnin a dawo da shi bakin aiki, ya ce majalisar ‘yan sanda wacce a halin yanzu ake kira da hukumar kula da ayyukan ‘yan sanda, PSC, ta yi masa ritaya ta dole ba bisa ka’ida ba a shekarar 1992, a lokacin da ya ke rike da mukamin cif sufritenda na yan sanda na jihar Bauchi da dai sauransu.

Ya ce ritayar da ya yi ta dole, a karkashin doka ta 17 na 1984, haramtacciya ce.

Mai shari’a Okorowo, a hukuncin da ya yanke a ranar 21 ga Oktoba, 2011, ya ba da umarnin tilasta wanda ake kara (IGP) da ya aikata wannan umarni kamar yadda doka ta tanada.

Ya umurci IG da ya bi umarnin hukumar PSC, kamar yadda ya ke kunshe a cikin wasikar su ta ranar 5 ga Mayu, 2009 (tare da Ref. PSC/CSP/01/11/295A), inda ya umarce shi da ya mayar da Okoli cikin ƴan sandan Najeriya.

Share

Related

Source: Daily Nigerian Hausa
Via: Katsina City News
Previous Post

Zaɓen 2023: Ɗan Arewa ya ɗauki ma’aikata Dubu 20 kuma zai dunga biyansu Albashi.

Next Post

Kwamitin yaƙin neman zaɓen Tinubu ya ƙaddamar da manhajar karo-karon kuɗi

Next Post
Kwamitin yaƙin neman zaɓen Tinubu ya ƙaddamar da manhajar karo-karon kuɗi

Kwamitin yaƙin neman zaɓen Tinubu ya ƙaddamar da manhajar karo-karon kuɗi

Recent Posts

  • Buhari inaugurates 12 projects in Katsina
  • ZA AYI TAGWAYEN HANYOYI DAGA KOFAR SORO ZUWA KOFAR GUGA
  • PRESS STATEMENT: Old Naira Notes:Kano Govt,Islamic Clerics Calls On Federal Govt To Extend Naira Redesign Deadline
  • Sanarwa! Sanarwa!! Sanarwa!!! Hukumar Sufuri ta KTSTA zataci gaba da amsar tsaffin kudi
  • Dala Inland Dry Port: Kanawa Ga Na Ku
    By Adamu S. Ladan

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In