• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Kotu Ta Dage Shari’ar Neman Tube Rawanin Sarkin Zazzau

Katsina City News by Katsina City News
May 9, 2023
in Sashen Hausa
0
Kotu Ta Dage Shari’ar Neman Tube Rawanin Sarkin Zazzau
0
SHARES
61
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Tsohon Wazirin Zazzau na kalubalantar rawanin Sarkin Zazzau, Ambasada Ahmed Nuhu Bamalli.

Babbar Kotun Tarayya da ke Kaduna, ta dage shari’ar da tsohon dan majalisar nadin sarautar Zazzau, Alhaji Ibrahim Muhammad ya bukaci a tube rawanin Nuhu Bamalli daga sarautarsa ta Sarki.

Muhammad wanda shi ne tsohon Wazirin Zazzau kuma yana daya daga cikin wadanda suka nada Sarki Bamalli, ya maka Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai da wasu mutane 13 a kotun, yana neman a tube rawanin Sarkin Zazzau na 19.

Daga cikin ragowar mutum 13 da ake kara har da Sarki Ahmed Nuhu Bamalli da marigayi Limamin Kona, Malam Sani Aliyu wanda ya riga mu gidan gaskiya a watan Yullin 2021.

Bamalli wanda tsohon Jakadan Najeriya ne a kasar Thailand, an nada shi Sarkin Zazzau na 19 a ranar Laraba, 7 ga watan Oktoban 2020.

Nadin sarautar wanda Gwamna Nasiru El-Rufai ya yi na zuwa ne bayan Majalisar nadin sarki ta bayyana amincewarta.

Sai dai wanda akw kara sun yi watsi da bukatar a zaman kotun wanda Mai Shari’a Isah Aliyu ya jagoranta, suna masu cewar mai karar ba shi da hurumin gabatar da wannan bukata ta kalubalantar rawanin Sarki Bamalli.

Da yake magana da manema labarai jim kadan bayan zaman kotun, lauyan Masarautar Zazzau, Abdul Ibrahim (SAN), ya ce suna kalubalantar karar ce la’akari da cewa mai ita ba ya cikin ko daya daga cikin wadanda gidajen da za su iya gadon sarautar ta Zazzau.

A nasa bangaren, lauyan mai jara, B.M Bello Esq., ya ce Sarki Bamalli bai cancanci sarautar Zazzau ba domin kuwa ba a kiyaye duk wasu tsare-tsare na al’ada ba gabanin nada masa rawanin.

Share

Related

Source: Aminiya
Via: Katsina City News
Previous Post

’Yan Mata 15 Sun Mutu A Hatsarin Kwale-Kwale A Sakkwato

Next Post

Masari ya buɗe Makarantar Kiwon Lafiya a Katsina.

Next Post
Masari ya buɗe Makarantar Kiwon Lafiya a Katsina.

Masari ya buɗe Makarantar Kiwon Lafiya a Katsina.

Recent Posts

  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today
  • Hajj Airlift: NAHCON Airlift 14,000 pilgrims in 33 flights operations, set up back up plans
  • Hajj 2023: Plateau pilgrims “stranded’ over “failure to remit funds” for Hajj officials
  • Abin da aka tattauna a taron Tinubu da gwamnonin Jam’iyyar APC
  • Makkah service providers pledges ‘memorable’ Hajj 2023 for Nigerian pilgrims

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.