• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Katsina: Dantakara ɗaya ne yazo mukai masa gwajin ƙwaya. -NDLEA

Katsina City News by Katsina City News
October 26, 2022
in Sashen Hausa
0
Katsina: Dantakara ɗaya ne yazo mukai masa gwajin ƙwaya. -NDLEA
0
SHARES
45
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Ɗan takara ɗaya ne tak ya zo wajen mu gwaji a Katsina — NDLEA

Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa, NDLEA, ta ce ɗan takara ɗaya ne tak a dukkanin jam’iyyun siyasar da ke neman mukamai daban-daban ya zo domin yin gwajin a jihar Katsina.

Kwamandan NDLEA a jihar, Muhammed Bashir ne ya bayyana haka a wata hira da kamfanin dillancin labarai na ƙasa a jiya Talata a Katsina.

A cewarsa, ɗan takarar gwamna na jam’iyyar People’s Redemption Party, PRP, Imran Jino ne kaɗai ya ziyarci hukumar domin gwajin, ya kara da cewa kyauta a ka yi masa gwajin.

Ya kuma buƙaci ƴan siyasa da ke neman mukamai daban-daban a jihar da su zo domin yin wannan gwaji, yana mai cewa hakan zai zama saƙo ga magoya bayansu.

Kwamandan na NDLEA ya kara da cewa yin haka da ƴan siyasan ke yi zai karfafa wa magoya bayansu kwarin guiwa su guji shaye-shayen miyagun kwayoyi.

Share

Related

Source: Daily Nigerian Hausa
Via: Zaharadeen Ishaq Abubakar
Previous Post

Kotun Tarayya ta Umuahia tace a biya Kanu Naira miliyan 500

Next Post

INEC ta soke rajista kusan miliyan uku

Next Post
INEC ta soke rajista kusan miliyan uku

INEC ta soke rajista kusan miliyan uku

Recent Posts

  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban ƙasa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba ɗaya
  • Malam Dikko Umar Radda ya zama sabon gwamnan jihar Katsina

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.