• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Saturday, January 28, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Jirgin ƙasa ya tsaya kan layin dogo saboda wani mutum na zaune a kai a Legas

December 30, 2022
in Sashen Hausa
0
Jirgin ƙasa ya tsaya kan layin dogo saboda wani mutum na zaune a kai a Legas
0
SHARES
11
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

An kwashi ƴan kallo bayan da a jiya Alhamis wani jirgin kasa mai tafiya ya tsaya wa wani mutum da ke zaune a kan titin jirgin da ke kan hanyar Cappa/Oshodi.

Mutumin, kamar yadda binciken Daily Trust ya nuna, yana zaune ne a kan layin dogo bayan da aka ce ya zubar da kuɗinsa har Naira dubu 35, inda ya ci gaba da zama a wajen duk da ƙarfin ƙarar ham ɗin jirgin da ke tunkaro wa wajensa.
Abin da ya ba wa mutane da yawa mamaki, kawai sai a ka ga jirgin kasan na Legas zuwa Ibadan ya tsaya jira mutumin ya tashi, sannan ya ci gaba da tafiya.

Da aka tambaye shi dalilin da ya sa ya zauna a kan titin ya ki tashi duk da ƙarfin ham ɗin jirgin, mutumin ya bayyana cewa ya zubar da kuɗinsa ne Naira dubu 35 a kan hanyarsa ta zuwa kasuwa.

Wata majiya ta jirgin kasa da ta zanta da Daily Trust ta ce mutumin ya yi sa’a saboda yawaitar mutane da ke kewayen yankin, domin a kodayaushe jirgin yana rage gudu idan ya tunkaro yankin.

Hakan na zuwa ne ‘yan makonni bayan da jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna ya murkushe wata mata da ke tuki a kan titin jirgin har lahira.

Share

Related

Source: Daily Nigeria
Via: Katsina City News
Previous Post

PRESS RELEASE: KATSINA APC GUBERNATORIAL CANDIDATE CRISSCROSSES ACROSS BANDITS’ ENCLAVES

Next Post

Geaneological Origin Of Muhammadu, Kankiyan Ruma (Danwaire)

Next Post
Geaneological Origin Of Muhammadu, Kankiyan Ruma (Danwaire)

Geaneological Origin Of Muhammadu, Kankiyan Ruma (Danwaire)

Recent Posts

  • PRESS STATEMENT: Old Naira Notes:Kano Govt,Islamic Clerics Calls On Federal Govt To Extend Naira Redesign Deadline
  • Sanarwa! Sanarwa!! Sanarwa!!! Hukumar Sufuri ta KTSTA zataci gaba da amsar tsaffin kudi
  • Dala Inland Dry Port: Kanawa Ga Na Ku
    By Adamu S. Ladan
  • Ina Da Yaƙinin Katsinawa Sun Shirya Tsaf Domin Kawar Da APC A Jihar Katsina Da Najeriya A Zaɓe Mai Zuwa, Cewar Honarabul Musa Gafai
  • DPO na Ƙanƙara ya haɗu da Fushin Ɗan takarar Gwamna, Sanata Yakubu Lado Danmarke.

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In