• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Jihar Katsina tabi sahun jihohi 25 don shiga gasar baje kolin Al’adu a Legas

Katsina City News by Katsina City News
November 11, 2022
in Sashen Hausa
0
Masari Approves N1.082bn for Payment of 2022 WAEC, NECO, Other Examination Fees
0
SHARES
32
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

 Zaharaddeen Mziag @Katsinq City News 11/11/2022

Taron baje kolin ra’ya al’adun da yake gudana a Birnin Lagos wanda Gwamnan jihar Baba Jide Sawo Olu ne ya kaddamar da shirin karo na talatin da biyar 35 a filin wasa na ƙasa dake Birnin Lagos. Shirin na Bana wanda aka fara tun daga ranar bakwai 7 ga watan nan har ya zuwa ranar sha uku 13 ga watan Nuwamba zai samu halartar jihohi 25 da Babban Birnin Tarayya Abuja. Baba Jide ya bayyana shirin mai taken Al’adu da kuma zaman lafiya, yace shirin nada manufar bunkasa zaman lafiya da fahimtar juna a tsakanin ƙabilu, a lokacin da shugaban hukumar Tarihi da Al’adu na jihar Katsina Alhaji Ibrahim Danbaba ke jawabi. Ya bayyana cewar jihar Katsina na daga cikin jihohin da za’a taka da ita a Kowane mataki, da ya hada da matakin wasan kwaikwayo, abincin gargajiya da sauransu.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Zaharaddeen Ishaq xiyar
Previous Post

Gwamnatin tarayya ta shirya yaƙi da labaran ƙanzon Kurege…

Next Post

“Rayuwata na cikin Hatsari, saboda daƙile satar ɗanyen Mai” -Mele Kyari

Next Post
Idan a ka cire tallafin man fetur sai ya koma lita ɗaya N410 — NNPC

"Rayuwata na cikin Hatsari, saboda daƙile satar ɗanyen Mai" -Mele Kyari

Recent Posts

  • Tinubu To Rechannel Funds Into Education, Healthcare, Others
  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban ƙasa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba ɗaya

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.