• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Monday, January 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Jam’iyyar NNPP a jahar katsina ta kaddamar da bude yaƙin neman zaɓen ta a karamar hukumar Mashi.

January 6, 2023
in Sashen Hausa
0
Jam’iyyar NNPP a jahar katsina ta kaddamar da bude yaƙin neman zaɓen ta a karamar hukumar Mashi.
0
SHARES
9
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Muhammad Kabir
Jaridar Taskar Labarai

An kaddamar da Bude kamfen na ƴan takarkarun Jam’iyyar NNPP a jahar katsina a ranar Alhamis 5/01/2023.

Da yake Magana a wajen Bikin Bude kamfen din Dan Takarar Kujerar Shugabancin Kasa a jam’iyyar Mai alamar kayan marmari Engr Dr Rabi’u Musa Kwankwaso, Wanda ya samu wakilcin Dan Takarar Kujerar Gwamna a Jahar Kano Engr Abba Yusuf (Abba gida-gida).

Abba yace Idan Allah ya Basu mulki, Gwamnati tayi tanadin abubuwan more rayuwa Kamar su Ilimi, kiwon Lafiya, Noma, da samar ma da Matasa ayyukan Yi.

Ya kara da cewa “A fannin Tsaro musamman a jahar katsina za’ayi Mai yuwa wajen ganin an shawo kan Matsalar in Allah ya yarda.

Sanatoci da Yan majalissu na wannan Jam’iyyar duk kaminsu can cantattune Idan al’umma Suka Basu amanar su, ba Zasu ci amanaba.

Daga Karshe Yayi fatan al’umma Zasu fito ranar zaɓe su Zaɓi Jam’iyyar NNPP, Kuma su tsare, su raka, su Jira.

A Nashi Jawabin Dan Takarar Kujerar Gwamna a Jahar Katsina Engr Nura Khalil yace Dalilin da Yasa ya zaɓi karamar hukumar Mashi dumin ya fara yakin Neman Zaɓen Sa shine.

Masana sun Nuna Cewa da Garin Mashi da daurawa Dake Cikin Jahar Jigawa da kankiya, a Nan akafi sanun hasken Rana Wanda za ayi wutar lantarki. Saboda haka a Cikin Wata goma Sha biyar zamu Samar da wutar lantarki mai manfani da hasken rana a garin Mashi Wanda Zai kama mega wad dubu (1000).

Dan takarar yace idan ya zama Gwamna matsalar tsaro zata zama Tahiri a Jihar.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

History of katsina Districts (II) By Prof Sani Abubakar Lugga

Next Post

Dokar hana cire tsabar kudi daga Asusun Bankuna a koda yaushe zata iya fara Aiki -NFIU

Next Post
Dokar hana cire tsabar kudi daga Asusun Bankuna a koda yaushe zata iya fara Aiki -NFIU

Dokar hana cire tsabar kudi daga Asusun Bankuna a koda yaushe zata iya fara Aiki -NFIU

Recent Posts

  • APC ta gano kafafen yada labaran da PDP ke ɗaukar nauyi su yaɗa karya a kan Tinubu
  • Emefiele: We’ve collected N1.9trn old naira notes so far — N900bn more to go
  • Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.
  • Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
  • INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In