• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Monday, January 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Jam’iyyar Labour Party ta kori, Okupe, Darakta-Janar na kamfen din Obi, da kuma wasu mutane 10

December 26, 2022
in Sashen Hausa
0
Jam’iyyar Labour Party ta kori, Okupe, Darakta-Janar na kamfen din Obi, da kuma wasu mutane 10
0
SHARES
4
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Jam’iyyar Labour a Jihar Ogun ta kori, Doyin Okupe a matsayin Darakta Janar na amfen din dan takarar Shugaban Kasa, Peter Obi.

An kori Okupe ne tare da wasu mutum 10 bisa zarginsa da laifin rashin biyan kuɗin shiga ga jam’iyya.

Shugaban jam’iyyar a jihar Ogun, Michael Ashade, ya sanar da matakin da jam’iyyar ta dauka a Abeokuta a yau Alhamis, inda ya ce laifukan sun sabawa kundin tsarin mulkin jam’iyyar Labour.

Ashade ya ce Okupe yanzu ba memba na LP bane saboda “rashin cika ka’idojin tsarin mulki na wajibi don cika matsayin sa na zama cikakken ɗan jam’iyya.”

A cewarsa, Okupe ya gaza biyan hakkokinsa na zama mamba tun watanni shida da komowar sa jam’iyyar, inda ya ce ya yi watsi da matsayinsa na jam’iyyar Labour, don haka bai cancanci zama Darakta-Janar na kwamitin yakin neman zaben Obi ba.

Ya bayyana cewa laifukan Okupe, da sauran mutane goman sun saɓa wa sashe na 9(3) sub(iii) da sashe na 9(3)xi na kundin tsarin LP.

Ya zargi Okupe da karkatar da kudaden da aka amince wa kungiyar ta LP a Ogun domin tara yan jam’iyya a taron gangamin da aka gudanar a makon jiya a Ibadan, babban birnin jihar Oyo.

Yayin da suke sanar da shugaban jam’iyyar LP na kasa Barr Julius Abure shawarar da suka yanke, sun yi kira ga Obi da ya gaggauta nada wani DG ga PCC daga Arewa.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

I’ll be far away from Abuja after May 29 – Buhari

Next Post

UniAbuja Gets First Female Law Professor From Katsina

Next Post
UniAbuja Gets First Female Law Professor From Katsina

UniAbuja Gets First Female Law Professor From Katsina

Recent Posts

  • APC ta gano kafafen yada labaran da PDP ke ɗaukar nauyi su yaɗa karya a kan Tinubu
  • Emefiele: We’ve collected N1.9trn old naira notes so far — N900bn more to go
  • Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.
  • Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
  • INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In