• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Jami’ar tarayya ta Dutsinma tayi yadin gwiwa da jami’ar Amurka don bunkasa Ilimi

August 30, 2022
in Sashen Hausa
0
Jami’ar tarayya ta Dutsinma tayi yadin gwiwa da jami’ar Amurka don bunkasa Ilimi
0
SHARES
133
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Jami’ar tarayya ta garin Dutsin-ma da jami’ar Georgia dake ƙasar Amurika sun rattaba hannu bisa wata yarjejeniya domin habba ilimin koyo da koyarwa da bincike a tsakanin jami’o,in biyu. Wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na jami’ar Habibu Umar Aminu ya fitar yace rajejeniyar an yita ne kan shekaru biyar, kuma angudanar dashi akan yanar gizo inda mataimakin shugaban jam’iyyar Farfesa Armaya’u Hamisu Bichi ya wakilci jami’ar ta Dutsinma a yayin da Dakta Dariyo ya wakilci jami’ar Georgia a yayin rattaba hannun. An cimma yarjejeniyar Bunkasa bincike kan fannin Ilimin rayuwar Al’umma wato Biology da sauran fannoni da suka shafi fannin. Sauran sune samar da mukalar Ilimi Wato Acadamic Journal da bincike domin amfanin jami,o’in biyu da kuma samar wa jam’iyyar damar karin karatu ga malamai da ma’aikata da sauransu.

Da yake jawabi jum kadan bayan kammala rattaba hannun, mataimakin shugaban jam’iyyar Farfesa Armaya’u Bichi Ya danganta sanya hannun da wani yunkuri na cigaba da zai bunkasa koyo da koyarwa a tsakanin jami’o,in biyu Farfesa Bichi ya tabbatar da kudirinsa na cigaba da lalubo Damarmaki ga malamai da daliban jami’ar Dutsinma, domin bayyana irin kwarewar da jami’ar keda shi a bangaren bincike da koyar wa.

Share

Related

Source: Companion FM
Via: Katsina
Previous Post

Gwamnatin Katsina zata gina hanyar Danja Nahuce, zuwa Bazanga. 

Next Post

KATSINA: Rundunar ‘Yansanda ta kama ‘Yanfashi da makami, da masu garkuwa da Mutane.

Next Post
KATSINA: Rundunar ‘Yansanda ta kama ‘Yanfashi da makami, da masu garkuwa da Mutane.

KATSINA: Rundunar 'Yansanda ta kama 'Yanfashi da makami, da masu garkuwa da Mutane.

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In