• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Jami’an tsaron sun kama masu bangan siyasa 100 dauke da makamai a kano.

Katsina City News by Katsina City News
February 13, 2023
in Sashen Hausa
0
Jami’an tsaron sun kama masu bangan siyasa 100 dauke da makamai a kano.
0
SHARES
6
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Rundunan ‘yan sanda a jahan kano dake arewacin nijeriya ta sanar da kama matasa 93 bisa zarginsu da bangan siyasa da tayarda zaune tsaye yayin da jam’iyyu ke taron yakin neman zabe.

Kwamishinan ‘yan sandan jahan Mamman Dauda ne ya tabbatar da kamen matasan ta cikin wata sanarwa daya fitar mai dauke da sa hannun kakakin rundunan ‘yan sanda Abdullahi Haruna Kiyawa.

Kwamishinan ‘yan sandan ta cikin sanarwan yace, an kama matasan ne bisa umarnin babban sufeton ‘yan sandan kasan sufeto Usman Alkali Babba, na kakkabe dukanin matasan da ke ikirarin dabanci a kasan baki daya.

A cewanshi an kama matasan ne a wani samame da ‘yan sandan suka kai filin taro na Sani Abacha dake jahan lokacin da wata jam’iyya ke taron yakin neman zaben ta.

A cewanshi an kama matasan ne da bindigogi kiran gargajiya guda biyu, da wukake guda 32, da adda guda 1, sai kuma layoyi da guru masu tarin yawa.

Rahoto Hajiya Mariya Azare.

Share

Related

Source: Alfijir
Via: Katsina City News
Previous Post

“Zamu samar da Kamfani da zai dunga Sarrafa kayan Noma” -Danmarke

Next Post

INEC ta ce ba za a yi zabe a cibiyoyi 240 ba a jihohi biyar na Najeriya

Next Post
INEC ta ce ba za a yi zabe a cibiyoyi 240 ba a jihohi biyar na Najeriya

INEC ta ce ba za a yi zabe a cibiyoyi 240 ba a jihohi biyar na Najeriya

Recent Posts

  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today
  • Hajj Airlift: NAHCON Airlift 14,000 pilgrims in 33 flights operations, set up back up plans
  • Hajj 2023: Plateau pilgrims “stranded’ over “failure to remit funds” for Hajj officials
  • Abin da aka tattauna a taron Tinubu da gwamnonin Jam’iyyar APC
  • Makkah service providers pledges ‘memorable’ Hajj 2023 for Nigerian pilgrims

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.