• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Saturday, January 28, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

JAMA AR GARI,DA JAMI AN TSARO SUN FAFATA DA YAN BINDIGA A GARAN DAN GARU,

January 22, 2023
in Sashen Hausa
0
Bandits Abduct 25 Worshippers In Katsina Church Attack
0
SHARES
26
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter


Mibahu Ahmad Batsari
@ katsina city news

A ranar juma’a 20-01-22023, da misalin ƙarfe tara (09:00am) na safe wasu ƴan bindiga suka afka ma ƙauyen Ɗan-garu dake cikin yankin ƙaramar hukumar Batsari ta jihar Katsina, inda suka yi ta ɗauki ba daɗi da mutanen ƙauyen har Allah ya basu nasarar kashe ƴan bindiga biyu, sannan aka harbi mutum ɗaya cikin mutanen garin.
Bayan ƙura ta lafa da la’asar misalin ƙarfe huɗu na yamma suka sake yo gangami suka yi ma ƙauyen ƙawanya da nufin ɗaukar fansa inda ƴan bindiga suka kashe mutane tara daga cikin mutanen ƙauyen, amma majiyar mu ta bayyana cewa jami’an tsaro sun kai ɗauki har samu nasarar kashe da dama daga cikin ƴan bindigar. kamar yadda aka labarta mana har jirgin yaƙi yakai ɗauki kuma ya jefa masu bama-bamai lokacin da suka fita wajen garin suna ƙoƙarin tserewa.
@ katsina city news

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

Daraktar kamfen din Tinubu, Najatu Mohammed ta fice da ga APC

Next Post

YAN BINDIGA SUN KAI HARI CIKIN GARIN BATSARI A RANAR DAREN LITININ DA TA GABATA

Next Post
ba mutane 39 aka sace a Katsina ba – Ƴan sanda

YAN BINDIGA SUN KAI HARI CIKIN GARIN BATSARI A RANAR DAREN LITININ DA TA GABATA

Recent Posts

  • Buhari inaugurates 12 projects in Katsina
  • ZA AYI TAGWAYEN HANYOYI DAGA KOFAR SORO ZUWA KOFAR GUGA
  • PRESS STATEMENT: Old Naira Notes:Kano Govt,Islamic Clerics Calls On Federal Govt To Extend Naira Redesign Deadline
  • Sanarwa! Sanarwa!! Sanarwa!!! Hukumar Sufuri ta KTSTA zataci gaba da amsar tsaffin kudi
  • Dala Inland Dry Port: Kanawa Ga Na Ku
    By Adamu S. Ladan

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In