• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

IZALA Za Ta Gina Cibiyar Jinyar Masu Shaye-Shaye

February 3, 2023
in Sashen Hausa
0
0
SHARES
6
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

…yayin da Sheikh Bala Lau ya ziyarci Shugaban NDLEA

Shugaban kungiyar Izala na tarayyar Nijeriya, Ash-sheikh Abdullahi Bala Lau ya bayyana cewa kungiyar IZALA ta kebance daya daga cikin manyan makarantun ta a jihar Kaduna, don inganta shi zuwa gidan jinya ga masu Shaye-Shaye na zamani wanda za’a karbi masu fama da lalalurar Shaye-Shaye a sauya musu tunani kuma su fito da haddan Al-Qur’ani Maigirma.

Sheikh Bala Lau ya bayyana hakan ne a wani bayani da ya rattabawa hannu ga manema labaru kuma ya saka a shafin sa, inda yace a ranar Laraba ya jagoranci tawagar kungiyar zuwa ofishin shugaban hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA) Janar Buba Marwa mai ritaya.

Bala Lau ya bayyana cewa shugaban hukumar NDLEA ya jinjinawa kungiyar IZALA bisa wannan kokari, kuma ya nemi sauran kungiyoyi da su kwaikwayi wannan yunkuri, a matsayin gudunmawa ga yaki da miyagun kwayoyi wanda ya zama ruwan dare a tsakanin al’umma.

Ita ma hukumar NDLEA ta fitar da bayanai, ta hannun mai magana da yawun bakin hukumar Femi Babafemi, inda hukumar tace ziyarar shugaban ya kara jaddada bukatuwar hadin kai tsakanin shugabannin addinai da kuma hukumomin gwamnati, don cigaban al’umma.

Idan ba a manta ba dai, yanzu haka IZALA tana gina jami’a a jihar Jigawa, wanda ta kaddamar a shekarar 2020 kuma ta sanyawa suna As-Salam University.

Share

Related

Source: Sheikh Abdullahi Bala Lau
Via: Katsina City News
Previous Post

Ganduje owes Al-Qalam varsity N38m students’ scholarship fees —VC

Next Post

Yan Bindiga Sun Kashe ‘Yan Sakai 41 A Katsina

Next Post
Yan Bindiga Sun Kashe ‘Yan Sakai 41 A Katsina

Yan Bindiga Sun Kashe 'Yan Sakai 41 A Katsina

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In