• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Saturday, January 28, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

INEC ta fara tantance waɗanda suka cike aikin zabe a jihar Katsina yau Laraba

January 11, 2023
in Sashen Hausa
0
INEC ta fara tantance waɗanda suka cike aikin zabe a jihar Katsina yau Laraba
0
SHARES
24
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Duk kuma wanda ya cike aikin ya fitar da slip, to sunansa ya fita ya shirya zuwa tantancewar

Daga, Ibrahim M Bawa

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa wato INEC ta fara tantance waɗanda suka cike neman aikin zabe mai zuwa, wato PO da kuma APO

Kamar yadda Katsina Daily News ta sami karin bayani daga hukumar zabe reshen jihar Katsina, an fara tantance waɗanda suka nemi aikin ne daga yau Laraba, har zuwa ranar 23 ga wannan watan na Janairun 2023, a ofishin zabe na kananan hukumomin jihar Katsina 34.

Haka kuma, duk wanda ya san ya cike neman aikin, kuma an turo masa sakon slip mai dauke da hotonsa ta email dinsa, ko an kafe sunansa ko ba a kafe ba, sunansa ya fita, ya garzaya ofishin zabe na karamar hukumarsa don tantance shi.

A tantancewar, ana bukatar duk wanda ya cike aikin, ya je da takardun da ya bayyana cewa yana dasu, a lokacin da ya cike neman aikin ta manhajar INEC dake intanet.

Daɗin dadawa, waɗanda suka nemi aikin masu duba ma’aikatantan zaben wato supervisors, za a sanar da ranar da za a tantance su a shalkwatar zabe dake Katsina.

Share

Related

Via: Katsina City News
Previous Post

Iyayen ɗaliban makarantar Yauri da aka sace sun fara yin karo-karo don kuɓutar da ƴaƴansu

Next Post

ƳAN BINDIGA SUN BUƊE MA MOTAR ƳAN KASUWA WUTA A BATSARI

Next Post
ƳAN BINDIGA SUN KAI HARI CIKIN GARIN BATSARI

ƳAN BINDIGA SUN BUƊE MA MOTAR ƳAN KASUWA WUTA A BATSARI

Recent Posts

  • Buhari inaugurates 12 projects in Katsina
  • ZA AYI TAGWAYEN HANYOYI DAGA KOFAR SORO ZUWA KOFAR GUGA
  • PRESS STATEMENT: Old Naira Notes:Kano Govt,Islamic Clerics Calls On Federal Govt To Extend Naira Redesign Deadline
  • Sanarwa! Sanarwa!! Sanarwa!!! Hukumar Sufuri ta KTSTA zataci gaba da amsar tsaffin kudi
  • Dala Inland Dry Port: Kanawa Ga Na Ku
    By Adamu S. Ladan

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In