• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Ina Da Yaƙinin Katsinawa Sun Shirya Tsaf Domin Kawar Da APC A Jihar Katsina Da Najeriya A Zaɓe Mai Zuwa, Cewar Honarabul Musa Gafai

January 27, 2023
in Sashen Hausa
0
Ina Da Yaƙinin Katsinawa Sun Shirya Tsaf Domin Kawar Da APC A Jihar Katsina Da Najeriya A Zaɓe Mai Zuwa, Cewar Honarabul Musa Gafai
0
SHARES
12
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hazikin matashin dan siyasar jihar Katsina kuma Darakta Matasa a kwamitin yaƙin neman zaben Alhaji Atiku Abubakar da Sanata Yakubu Lado Danmarke ya bayyana cewa yana da tabbacin al’ummar jihar Katsina, sun shirya tsaf domin dawo da jam’iyyar PDP a jihar Katsina da Najeriya baki ɗaya.

Honarabul Musa Yusuf Gafai wanda shi ne Darakta Janar na shahararriyar kungiyar nan ta Ladon Alkhairi ya bayyana haka a wata sanarwa manema labarai da ya fitar a jiya Alhamis.

Shugaban matasa a kwamitin yaƙin neman zaben dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar PDP Alhaji Atiku Abubakar da kuma dan takarar gwamnan jihar Katsina, Alhaji Yakubu Lado Danmarke, Honarabul Musa Yusuf Gafai ya kara da cewa ina godiya ga al’ummar jihar Katsina musamman matasa da mata na irin goyan bayan da yan takarar jam’iyyar PDP ke samu a yaƙin neman zaben da muke shiga lungu da sakon jihar Katsina, da ke gudana a halin yanzu, wannan ya nuna al’ummar jihar Katsina sun shirya tsaf, domin dawo da mulkin adalci na jam’iyyar PDP a jihar Katsina da Najeriya ba ki ɗaya.

Honarabul Musa Gafai kuma Darakta Janar na Ƙungiyar Ladon Alkhairi a jihar Katsina ya ci gaba da cewa ina kara jawo hankalin iyayen mu mata da su guji masu yaudarar su suna karɓar masu katin zabe da sunan za su ba su tallafi, su yi karatun ta natsu ranar zaɓe, da su zaɓi nagartattun yan takarar da jam’iyyar PDP ta tsaida a kowane matakai domin samun sauƙin rayuwa.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

DPO na Ƙanƙara ya haɗu da Fushin Ɗan takarar Gwamna, Sanata Yakubu Lado Danmarke.

Next Post

Dala Inland Dry Port: Kanawa Ga Na Ku
By Adamu S. Ladan

Next Post
Dala Inland Dry Port: Kanawa Ga Na KuBy Adamu S. Ladan

Dala Inland Dry Port: Kanawa Ga Na Ku
By Adamu S. Ladan

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In