• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

“Idan Bola Tinubu ya zama Shugaban Kasa, sai ya kawo cigaban da Dan Katsina bai kawoshi ba” -Saulawa

Katsina City News by Katsina City News
February 12, 2023
in Sashen Hausa
0
“Idan Bola Tinubu ya zama Shugaban Kasa, sai ya kawo cigaban da Dan Katsina bai kawoshi ba” -Saulawa
0
SHARES
35
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Zaharaddeen Ishaq Abubakar @Katsina City News 

Gamayyar Kungiyoyin Fararen Hula (Coalition Katsina Groups) karkashin Jagorancin Comrade Hamza Umar Saulawa, sun shirya gagarumin taron nuna goyon baya ga Dantakarar Shugaban Kasa na jam’iyyar APC Malam Bola Ahamed Tinubu.

Taron ya ya samu halartar Manya kuma Jajirtaccin ‘Yan Siyasa a jihar Katsina, da Malamai na Addini, Matasa Maza, da Mata.

Wani bangare na taron a Katsina Motel

Da yake jawabi a wajen taron Shugaban gamayyar Kungiyoyin na Fararen Hula, Comrade Hamza Umar Saulawa ya bayyana kokari, kishi da son cigaban Arewacin Najeriya da Dantakarar yake dashi, yace ba zaka taba gane haka ba sai ka rabeshi.

Saulawa ya bayyana cewa, “Bola Ahamed Tinubu ya kawoma jiharsa ta Legas gagarumin cigaba, ta fannonin, tsaro, Kasuwanci, gine-gine da samar da Aikin yi.” Yace Bola shine Bayerabe na farko da ya janyo Kabilun Najeriya daban-daban ciki hadda Hausawa, ya basu Mukaman Gwamnatin jiharsa ta Legas domin hadinkan kasa da daidaito.

Hamza ya kara bayyana yanda Bola Tinubu ya jajirce da Kudinsa Iya Siyasarsa ya dafama Shugaba Muhammad Buhari har ya zama Shugaban Kasa, bayan da ya fito Takara sau hudu bai samu Mulki ba  yace don haka kin zabar Bola Tinubu ga Dan Arewa kamar cin Amana ne, don haka yanada kyau mu fitar da kabilanci daga Zuciayarmu mu zabi Bola Tinubu” injishi.

Da yake tsokaci a wajen taron Matashin Dansiyasa Hon. Muntari JBO ya bayyana bambance-bambance dake tsakanin Atiku Abubakar da Bola Ahamed Tinubu, inda ya kawo musalai na cigaba wanda Atiku ya gaza samar dasu duk da ya zamo na biyu mafi karfin iko a Najeriya.

Taron da aka gudanar a babban wajen taro na Katsina Motel ya hado Kungiyoyi mabanbanta daga ko ina a jihar Katsina, ‘Yansiya da sauransu.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

BA MU DA KUDI, MANAJOJIN BANKUNA GA GWAMNAN KATSINA… An karkatar da kudin Katsina zuwa Kano

Next Post

“Zamu samar da Kamfani da zai dunga Sarrafa kayan Noma” -Danmarke

Next Post
“Zamu samar da Kamfani da zai dunga Sarrafa kayan Noma” -Danmarke

"Zamu samar da Kamfani da zai dunga Sarrafa kayan Noma" -Danmarke

Recent Posts

  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today
  • Hajj Airlift: NAHCON Airlift 14,000 pilgrims in 33 flights operations, set up back up plans
  • Hajj 2023: Plateau pilgrims “stranded’ over “failure to remit funds” for Hajj officials
  • Abin da aka tattauna a taron Tinubu da gwamnonin Jam’iyyar APC
  • Makkah service providers pledges ‘memorable’ Hajj 2023 for Nigerian pilgrims

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.