• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Hukumar Zabe ta INEC ta fitar da jerin sunayen’Yantakarar shugaban kasa

admin-admin by admin-admin
September 21, 2022
in Sashen Hausa
0
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta INEC Tayi Watsi Da Mutane Sama Da Milyan Ɗaya Da Suka Sabunta Rajistar Su
0
SHARES
6
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta fitar da jerin sunayen’Yan takarar shugaban kasa na shekarar 2023, jerin sunayen na farko. Bayanin hakan ya fito daga wata sanarwa daga hukumar a Abuja. Bayanan da jerin sunayen suka kumsa harda Asalin yanki da shekaru da Matakin karatu da sauran bayanan wadanda zasuyiwa ‘yantakar mataimaka.

Yantakar da sunayensu suka bayyana akwai na jam’iyyar PDP Alhaji Atiku Abubakar Da Bola Ahamed Tinubu na jam’iyyar APC da Pita Obi na jam’iyyar Labour Party da Dakta Rabi’u Kwankwaso na Jam’iyyar NNPP.

A sanarwar da shugaban kwamitin Ilmantar da  masu kada kuri’a Festus Okoye ya fitar, ya kuma bayyana bayanan da suka safi ‘yan takarar, sanarwar ta bayyana cewa akwai masu bukata ta musamman akalla gima sha daya da suka fito takara ta mukamai daban-daban

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

Shugaba Buhari ya yaba da kwazon Buba Marwa

Next Post

NBC ta gargadi kafafen yada labarai na Najeriya

Next Post
NBC ta gargadi kafafen yada labarai na Najeriya

NBC ta gargadi kafafen yada labarai na Najeriya

Recent Posts

  • 24 Hours After Tinubu’s Inauguration, DSS, EFCC Reignite Inter-Agency Rivalry
  • Tinubu To Rechannel Funds Into Education, Healthcare, Others
  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.