• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Hukumar NDLEA Ta Gano Tafkekiyar Gonar Wiwi A Katsina

Katsina City News by Katsina City News
April 13, 2023
in Sashen Hausa
0
Hukumar NDLEA Ta Gano Tafkekiyar Gonar Wiwi A Katsina
0
SHARES
64
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hukumar NDLEA ta gano tafkekiyar gonar wiwi a Katsina

Hukumar dake hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa watau NDLEA ta gano wata ƙatuwar gonar dake shuka tabar wiwi a ƙaramar hukumar Dutsi ta jihar Katsina.

Mataimakin shugaban rundunar hukumar na jihar Katsina dake kula da aiki da bayar da horo, Hamidu Halidu ne ya bayyana hakan ga manema labarai a ofishin hukumar.

A cewar sa, tuni jami’an hukumar suka kama wani mai suna Mas’udu Bukar wanda ake zargi da mallakar gonar kuma yanzu haka suna kan
bincike da zarar sun kammala za su kai shi kotu.

Halidu Hamidu ya cigaba da cewa wannan ne karo na farko da hukumar ta taɓa gano inda ake shuka wiwi a jihar kuma hakan ba ƙaramar barazana ce ba ga al’ummar jihar da ma ƙasa baki ɗaya.

Haka zalika jami’an hukumar sun bayyana samun nasarar kama kwalebanin maganin mura samfurin kodin har kwalba 1740 da kuma fakitin kwayar Tramadol 80 duk dai a jihar ta Katsina.

A cewar sa, kayan laifin da hukumar ta kama cikin ɗan lokacin nan sun kai na darajar Naira miliyan 15.

Share

Related

Source: Katsina Post
Via: Katsina City News
Previous Post

IPI NIGERIA INAUGURATES THREE COMMITTEES; EGBEMODE, SANI, SONIYI ARE CHAIRS

Next Post

Hushpuppi’s Accomplice, Woodberry, Pleads Guilty To Fraud, Forfeits $8m

Next Post
Hushpuppi’s Accomplice, Woodberry, Pleads Guilty To Fraud, Forfeits $8m

Hushpuppi’s Accomplice, Woodberry, Pleads Guilty To Fraud, Forfeits $8m

Recent Posts

  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today
  • Hajj Airlift: NAHCON Airlift 14,000 pilgrims in 33 flights operations, set up back up plans
  • Hajj 2023: Plateau pilgrims “stranded’ over “failure to remit funds” for Hajj officials
  • Abin da aka tattauna a taron Tinubu da gwamnonin Jam’iyyar APC
  • Makkah service providers pledges ‘memorable’ Hajj 2023 for Nigerian pilgrims

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.