• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Hukumar Ƙidaya ta Najeriya ta ɗage ranar bada horaswa ga ma’aikatan wucin gadi

Katsina City News by Katsina City News
April 12, 2023
in Sashen Hausa
0
Hukumar Ƙidaya ta Najeriya ta ɗage ranar bada horaswa ga ma’aikatan wucin gadi
0
SHARES
47
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

SANARWA

Hukumar Ƙidaya ta Ƙasa National Population Commission NPC ta ɗage ranar da zata bada Horo ga ma’aikatan wucin gadi

Hukumar na son sanar da jama’a cewa an dage horas da masu duba da kididdigar matakin karamar hukumar da aka shirya za a fara gobe 13 ga Afrilu, 2023 saboda wasu dalilai, sana ta bayyana cewa zata sanar da wata ranar a nan gaba.

Ta bayyana cewa “Muna sanar da ‘Yan Najeriya cewa, Hukumar ta jajirce wajen ganin tayi sahihin Aikin Ƙididdiga mai Inganci domin tantance yawan jama’a, kuma shirye-shiryen sunyi nisa.”

Hukumar kuma tayi kira ga al’umma da suyi watsi da duk wani sako da ya saɓawa wannan, sana kuma hukumar tana bada hakuri game da wannan sauyin lokaci da aka samu.

Share

Related

Source: NPC
Via: Katsina City News
Previous Post

IMF Urges CBN To Continue Raising Interest Rate

Next Post

Sojoji Sun Kashe Jagoran ’Yan Bindigar Kaduna Danwasa

Next Post
Sojoji Sun Kashe Jagoran ’Yan Bindigar Kaduna Danwasa

Sojoji Sun Kashe Jagoran ’Yan Bindigar Kaduna Danwasa

Recent Posts

  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today
  • Hajj Airlift: NAHCON Airlift 14,000 pilgrims in 33 flights operations, set up back up plans
  • Hajj 2023: Plateau pilgrims “stranded’ over “failure to remit funds” for Hajj officials
  • Abin da aka tattauna a taron Tinubu da gwamnonin Jam’iyyar APC
  • Makkah service providers pledges ‘memorable’ Hajj 2023 for Nigerian pilgrims

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.