• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Monday, January 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Hon. Musa Gafai Ya Zama Shugaban Matasan Yaƙin Zaɓen Atiku Da Lado Danmarke A Katsina

December 17, 2022
in Sashen Hausa
0
Hon. Musa Gafai Ya Zama Shugaban Matasan Yaƙin Zaɓen Atiku Da Lado Danmarke A Katsina
0
SHARES
12
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
Hon. Musa Gafai

Hazikin matashi kuma daya daga cikin jagoran matasan jihar Katsina, Honarabul Musa Yusuf Gafai ya zama kwamandan yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar PDP Alhaji Atiku Abubakar da dan takarar gwamnan jihar, Sanata Yakubu Lado Danmarke a bangaren matasa a jihar Katsina.

Bayanin haka na cikin wata takarda nadinsa da Darakta Janar na yaƙin neman zaben, Dakta Mustapha Muhammad Inuwa ya sanya wa hannu.

A cikin takardar an bayyana cewa an yi nadin bisa ga cancanta da kuma kwazon da ka nuna a tafiyar PDP a jihar Katsina, wannan dalilin ya sa kwamitin yakin neman shugaban kasa ya amince da nadin na jagorantar matasa a kwamitin yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa da dan takarar gwamnan jihar Katsina, Alhaji Yakubu Lado Danmarke.

Daga karshe kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa ya taya matashin Honarabul Musa Yusuf Gafai bisa ga wannan muƙamin tare tabbacin yana da rawar da zai taka don ganin yan takarar dake karkashin jam’iyyar PDP sun samu nasara a matakai daban-daban.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

Ka San Haɗarin Ɗaga Yara Da Hannu?

Next Post

YADDA ZAURA YA ZAMA DAN TAKARAR APC MAFI FARIN JINI A KANO

Next Post
YADDA ZAURA YA ZAMA DAN TAKARAR APC MAFI FARIN JINI A KANO

YADDA ZAURA YA ZAMA DAN TAKARAR APC MAFI FARIN JINI A KANO

Recent Posts

  • APC ta gano kafafen yada labaran da PDP ke ɗaukar nauyi su yaɗa karya a kan Tinubu
  • Emefiele: We’ve collected N1.9trn old naira notes so far — N900bn more to go
  • Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.
  • Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
  • INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In