• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Monday, January 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Gwamnatin Yobe ta bada hutun ranaku 2 domin zuwan Buhari

January 9, 2023
in Sashen Hausa
0
Gwamnatin Yobe ta bada hutun ranaku 2 domin zuwan Buhari
0
SHARES
8
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamnatin jihar Yobe ta sanya ranakun yau Litinin da gobe Talata a matsayin hutu domin tarbar shugaban kasa Muhammadu Buhari a jihar.

Shugaban ma’aikata na jihar, Garba Bilal ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya raba wa manema labarai a Damaturu .

Shugaba Buhari zai ziyarci jihar ne domin kaddamar da wasu ayyuka da su ka hada da filin jirgin sama na jiragen kaya, kasuwar zamani da kuma cibiyar kula da lafiyar mata da yara.

A cewar Bilal, Gwamna Mai Mala Buni ya ayyana ranar hutun ne domin baiwa ma’aikatan gwamnati da sauran jama’a damar tarbar shugaban da zai kai ziyarar aiki ta kwana daya a jihar.

“Na rubuta ne domin sanar da ku cewa mai girma Gwamnan Jihar Yobe, Hon. Mai Mala Buni, ya ayyana ranakun Litinin 9 da Talata 10 ga Janairu, 2023 a matsayin ranakun hutu,” in ji sanarwar.

“Wannan shine don baiwa ma’aikatan gwamnati da sauran jama’a damar tarbar shugaban tarayyar Najeriya Muhammadu Buhari, wanda zai ziyarci jihar domin ziyarar aiki ta kwana daya.”

Ya bayyana cewa ma’aikatan gwamnati za su koma bakin aiki a ranar Laraba, 11 ga watan Janairu.

Share

Related

Source: Daily Nigeria
Via: Katsina City News
Previous Post

“BA SAI MUNJE DUBAI BA KO WASU KASASHE DON SAWO FURNITURES BA KATSINA MUNA DA IRINSU” -Masari

Next Post

Zaɓen 2023: Babu wasu sunayen ƙarshe na ‘yan takara da muka fitar – INEC

Next Post
Zaɓen 2023: Babu wasu sunayen ƙarshe na ‘yan takara da muka fitar – INEC

Zaɓen 2023: Babu wasu sunayen ƙarshe na 'yan takara da muka fitar - INEC

Recent Posts

  • APC ta gano kafafen yada labaran da PDP ke ɗaukar nauyi su yaɗa karya a kan Tinubu
  • Emefiele: We’ve collected N1.9trn old naira notes so far — N900bn more to go
  • Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.
  • Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
  • INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In