• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Monday, January 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

“Gwamnatin Katsina zata fitar da Miliyan dubu da ɗari ɗaya tayiwa Dikko Raɗɗa Kamfe  -Ahamed Babba Kaita

January 12, 2023
in Sashen Hausa
0
“Gwamnatin Katsina zata fitar da Miliyan dubu da ɗari ɗaya tayiwa Dikko Raɗɗa Kamfe  -Ahamed Babba Kaita
0
SHARES
62
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Sanata Ahamed Babba Kaita Dantakarar Sanata daga shiyyar Daura ya bayyana cewa Gwamnan Katsina Aminu Masari zai fitar da Naira Biliyan ɗaya da Miliyan ɗari ɗaya, zaiyi amfani dasu wajen yaƙin neman zaɓen ɗan takararsa na jam’iyyar APC Dakta Dikko Raɗɗa. 

Ahamed Babba ya bayyana cewa Gwamnatin Katsina zatayi Amfani da kananan hukumomi da suke fama da Matsalar tsaro a fidda kudin da sunansu.

Yace a ko wace ƙaramar Hukuma za a rubuta mata ambata Naira miliyan ɗari ɗaya ƙananan hukumomi goma sha ɗaya zasu sanya hannu abasu kuɗin daga bisani kuma amaidosu ace.

Ya bayyana cewa aidan har aka kawshi waɗannan kudin anyi amfani da jinin Al’ummar Katsina don yiwa wani Kamfe.

Yace idan Gwamnatin ta isa ta musanta hakan.

Sana ya zargi cewa za’a bawa Ciyamomin ƙananan hukumomi 34 Naira miliyan Sittin-sittin kowanne, sana kuma su rubuta sun amsa amma zasu maido naira miliyan arba’in-arba’in.

Ya kara da cewa, sana kuma akwai wasu Naira miliyan Arba’in-arba’in da za a basu kuma su rubuta sun amsa amma wannan ba zasu dauki ko sisin kwabo ba zasu maidosu, za’ayi amfani dasu ayiwa Tinubu Kamfen.

Babba ya bayyana cewa ba zasu sanya ido ana wulakanta Dukiyar Talakawa ba, ana tarawa jiha bashi. Yace “Yace Muna kira da Aminu Bello Masari, kada ya kuskura ya aikata haka” yace ko kuma muci gaba da bayyanawa Duniya duk wani motsinsu.

Kaita yace “Abinda muke fada gaskiya ne munsan Gwamnatin nan munsan Sirrinta bamu taba zuwa mukai maku karya ba, kuma ba zamuyi ba.” Don Allah yace idan har muka amshi Gwamnati sai ya biya kudinannan ba Gwamna yayi ba ko shugaban kasa yayi.

Babba Kaita ya bayyana haka a wajen taron yakin neman Zaɓen Sanata Yakubu Lado Danmarke a garin Daura ta jihar Katsina ranar Alhamis.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

ƳAN BINDIGA SUN BUƊE MA MOTAR ƳAN KASUWA WUTA A BATSARI

Next Post

India za ta bai wa ƴan Nijeriya guraben tallafin karatu 500 — Wakili

Next Post
India za ta bai wa ƴan Nijeriya guraben tallafin karatu 500 — Wakili

India za ta bai wa ƴan Nijeriya guraben tallafin karatu 500 -- Wakili

Recent Posts

  • APC ta gano kafafen yada labaran da PDP ke ɗaukar nauyi su yaɗa karya a kan Tinubu
  • Emefiele: We’ve collected N1.9trn old naira notes so far — N900bn more to go
  • Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.
  • Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
  • INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In